Thursday 17 May 2007

Memo to Nigerian Masses

With the amalgamation of Northern and Southern protectorates as one entity named Nigeria in 1914, the Nigerian masses have been giving the highest contribution to the growth and development of Nigeria. Masses contributed their quota in terms of monies they paid as taxes, cheap labour for production and even their lives when Nigeria was at the brink of disintegration.

During the colonial period the Nigerian masses were exploited by the British imperialist colonial masters through large scale production of agricultural products such as the pyramids of groundnuts in Kano, mass production of cotton, cocoa, palm oil, cassava e.t.c which the British determine their prices instead of them to determine the price of their own products for shipment to Britain. Masses provided the almost free labour that railway was constructed to facilitate transport of goods and services to the sea for export. They paid taxes on everything from paying taxes on themselves, members of their families and on almost everything they owned such as cattle, livestock, farmland and household property. This exploitation was perfected through the collaboration of traditional rulers and middlemen in the name of indirect rule.

When Nigeria obtained independence in 1960, the Nigerian masses had the hope that their condition of living would improve as their fellow blacks were to be at the helm of affairs. But what did the masses have in return for their sufferings and exploitation during the colonial period? The new ruling class instead of bringing the nation together to harness the abundant human and natural resources that the nation was blessed with, they were only concerned with how they could garner more influence and power though laying the foundation of tribalism, nepotism, regionalism and religious differences.

Ethnicity and regionalism reached zenith in 1966 when Igbo military officers toppled the first republic and paving the way to Nigerian civil war that consumed the lives of more than one million Nigerian masses on both sides of the conflict . The principal actors of the Nigerian civil war fled when they saw outright defeat leaving the used masses to face the wrath of the advancing victors to safe haven abroad and are today living and enjoying.

The Nigerian Masses have no friends, comforters, sympathizers and helpers .The ruling elites, either military or civilians, have always collaborated with traditional rulers, the clergy and business community to inflict more hardship on the masses through implementation of policies such as SAP, increase in prices of petroleum products and deregulation of the economy. Masses are left to suffer alone as whenever they tried to rise to resist such policies the traditional rulers and clergy men will be at work preaching peace and Almighty wrath on whoever tries to cause violence. They never speak on behalf of the masses to the ruling class that the masses are suffering and the government should scrap those inhuman policies.

Masses in Nigeria are used to turn against each other through preaching of intolerance and hate by politicians and clergymen in the name of religion. Thousands of innocent masses have been murdered in various religious conflicts over the years in various parts of the country .The elites that engineer such religious conflicts never send their children to participate actively in any spate of violence.

Ethnicity have been used also to make masses kill one another when some political elites lose in power game , they use the ethnic card to seek relevance and recognition .Such ethnic conflicts have also led to thousands of Nigerian masses to lose their lives and turn refugees in their own country .

The political class and their cronies have mutual understandings in their companies board meetings where you will find them together irrespective of tribes, regions or religions .They all have the common interest of exploitating and stealing the nations wealth and only complain when they were edged out or can’t fulfill personal agenda of control and distribution of national or state resources .
In political thuggery, rigging and manipulation of elections results, the masses are used by giving them peanuts amount of money being which hardly reaches beyond swearing those benefactors of stolen and rigged mandate into office.

When will Nigerian masses be aware that they have a common enemy? When will they realize that they are being used by some cabals to achieve their personal interests and ambitions in the name of ethnicity, regionalism and religion? When will they realize that when such cabals are in corridors of power they never complain of being marginalized, only when they are outside the corridor of power they start the struggle on the pretext that their tribes, regions and religion have been marginalized?

When Northerners were at the helm of affairs what special privileges did the common Northerner benefit from the government? Presently with a Southerner and a Yoruba at the helm of affairs, what special benefits and privileges are the common Southerners and the Yoruba in particular enjoying from the government? Which parts of the country before and presently are there that do not have traces of abject poverty, bad roads, in equipped hospitals, unemployment, insecurity, lack of portable water, constant electricity, affordable shelter and looting of their treasuries?

The ruling elites and their collaborators in traditional institutions and men of religion have the same trademark as they live in reserved quarters with red roofs , move in convoy of exotic cars with hefty bodyguards behind them. Some of them have become so fat and large that they hardly move except like anti-natal mothers.

Nigerian masses have to collectively come together, irrespective of tribe, region and religion, to fight for their common good and future. If they continue to allow themselves to be brainwashed in such issues of tribe, region and religion, the cancerous elites will continue to inflict continuous hardships and cycle stealing of our national wealth.

Mutual understanding, tolerance and respect of each other’s way of life and beliefs is what the Nigerian masses need to move this nation forward. Destiny has joined us together as Nigerians. Nigeria has to remain as a common entity as no tribe , region or religion can live on it’s own .

Unity brings power and if Nigerian masses continue to be used not to attain unity , the sufferings of today as that of yesterday will be inherited by the unborn children of the masses .The earlier they realize the importance and value of unity the better .



Shehu Mustapha Chaji

wohoho yaushe talakawan Nijeriya zasu gane ne?

Tun a shekarar 1914 da turawan mulkin mallaka suka hada kudancin da arewacin wannan kasa da suka rada wa suna Nijeriya talakawa ke bada gudunmawa mafi tsoka wajen cigaban wannan kasar. Gudunmawar su ta kasance ta hanyoyin biyan harajai ,aiki kusan na bauta da kuma rayuwar su a lokacin da Nijeriya ta fuskanci barazanar wargajewa.

A lokacin mulkin mallaka turawan Ingila sun bautar da talaka ta hanyar samar da amfanin gona kamar dalar gyada ta Kano,noman auduga ,koko ,manja ,rogo da sauran su. Turawan mulkin mallaka suke sawa albarkatun gonar da talakawa suka noma farashi maimakon wanda ya noma ya sawa kayan sa farashi domin jigila zuwa kasar Birtaniya.Talakawa su suka yi aikin gina titin dogo domin samar da sifirin da za’ayi dakon kaya zuwa bakin teku. Sukan biya haraji kan komai daga kawunan su, iyalan su da abubuwan da suka mallaka kamar dabbobi ,gonaki da kayayyakin da suka mallaka . Wannan zalunci ya samu tabbata ne tare da hadin kan masarautun gargajiya da yan koren turawa da sunan mulkin cin gashin kai.

Lokacin da Nijeriya ta samu yancin mulkin kai a shekarar 1960 , talakawa na ta murnan cewa al’amura zasu canza tunda yan’uwan su bakake zasu kasance masu gudanar da harkokin mulkin wannan kasa. Amma mai talakawa suka samu sakamako game da wahalar da zalunci da suka fuskanta a hannun turawan mulkin mallaka ? Sabbin shugabanni da aka samu maimakon su maida hankali su ga hada kan kasa domin cin gajiyar dinbin arzikin albarkatun kasa da Allah yayi wa wannan kasar baiwa da ita sai ya kasance sun maida hankalin su gun kokuwar dafe madafan iko da samun girma wanda ya kaisu da fara haza harsashin kabilanci , son kai , bangaranci da nuna banbancin addini.

Kabilanci da bangaranci ya kai matuka a shekarar 1966 da wasu sojojin kabilar Ibo suka gagoraci juyin mulkin da ya hambarar da gwamnatin jamhuriya ta farko wanda sakamakon haka ya kai Nijeriya da fadawa cikin yakin basasa wanda ya janyo halakar dubban talakawa daga kowane bangare na Nijeriya. Jagororin wannan yaki da suka fuskanci shan kasa suka tsere zuwa kasashen waje suka bar talakawan da suka ingiza kuma a yau suna raye suna holewar su.

Talakawan Nijeriya basu da abokane, masoya , mataimaka da masu tausaya masu na hakika. Masu mulki sojojin su da farar hula sun kasance masu hada kai da masarautun gargajiya , malaman addini da manyan yan kasuwa domin kara jefa talaka cikin wahala ta hanyoyin mara wa manufofin gwamnati daka gallazawa talaka kamar janye tallafin gwamnati a abubuwan more rayuwa da karin kudin man fetur da gangoginsa .An bar talaka cikin bakar wahala da kuncin rayuwa kuma duk yayin da suka so su motsa domin neman wa kansu yaci sai masarautu da maluman addini su shiga dakufar da talakawar da cewa Allah ya la’anci mai tada fitina. Basa sanar da gwamnati cewa lallai talakawa na cikin wahala dan haka gwamnati ta taimaka ta janye manufofin ta da zai jefa talaka cikin karin wahala da kunci .

Koda yaushe yan siyasa da maluman addini sun kasance cikin ingiza talakawa suyi ta rikici a tsakanin su da sunan addini. Dubban talakawa sun rasa rayuwar su a sakamakon fadace-fadace da sunan addini a jihohi da dama na kasar nan. Yan siyasa da malaman addini dake ingiza talakawa rikici a tsakanin su basa taba tura yayan su su kasance a sawun gaba yayin irin wadanan tashe-tashen hankula.

Ana kuma amfani da kabilanci wajen ingiza talakawa su kashe junan su . Duk yayin da wasu masu fada aji suka rasa madafen iko sai su fake da zancen kabilanci da bangaran ci wajen kokarin samu damar fada aji . Rigin-gimun kabilanci yayi sanadiyar dubban talakawa sun rasa rayukan su tare da maida wasu dubbai sun zama masu gudun hijira a cikin kasar su ta haihuwa.

Masu mulki da yan koren su sun kasance masu fahimtar juna a kamfanonin su na hadin gwiwa inda zaka same su tare ba tare da banbancin kabila, bangare ko addini ba . Sun kasance masu manufa daya na tara dukiya ta kowace hanya . Basa korafi sai yayin da suka kasa cimma manufar su na juya da sarrafa dukiyar kasa ko ta jiha.

A bangar siyasa , magudi da murda-murdan zabe da talakawa ake amfani dasu ana basu dan abunda ba zai ishe su kashewa ba tun kafin a rantsar da wadanda suka ci gajiyar magudin zabe.

A yaushe talakawan Nijeriya zasu fahimci cewa suna da makiya guda? A yaushe talakawa zasu fahimci cewa ana amfani da su ne dan biyan bukatar wani ko wasu mutane dake kokarin cimma burin su suna fakewa da sunan kabilanci , bangaranci da addini? A yaushe zasu fahimci cewa yayin da wadannan mutane ke farfajiyar mulki basa zancen an danne kabilarsu , yankin su ko addinin su. Sai yayin da suka rasa madafan iko sai su shiga gwagwarmayar an danne yankin su, kabilarsu ko addinin su .

Yayin da yan’arewa ke mulkin wannan kasar wacce dama ta musamman talaka dan arewa yake samu daga gwamnati?A yanzu da dan kudu kuma bayarbe ke mulki wane dama ta musamman yan kudu da yarbawa ke samu daga gwamnati? Wane bangare ne na Nijeriya ba’a fama da talauci, rashin aikin yi, rashin ruwa , wuta , tituna masu kyau , rashin tsaro, kyawawan muhalli da sace dukiyoyin su?

Masu mulki da yan koren su a gidajen sarautu da maluman addini sun kasance da kamanni guda inda zaka same su suna zaune a kebabun unguwanni da manyan gidaje masu jan rufi , suna tafiya a jerin gwanon motoci masu tsada tare da jibga-jibgan masu gadin su. Wasu cikin su har sun yi kiba da tumbi kamar mace mai cikin wata tara.

Lokaci yayi da talakawan Nijeriya zasu hada kansu ba tare da kyamar juna ba saboda banbancin addini , yanki da kabila domin samar wa kansu rayuwa mafi kyau da ingaci . In suka yarda aka cigaba da amfani dasu wajen raba kansu kan kan banbancin kabila , yanki da addini masu mulki da yan koren su zasu cigaba da azabtar da talaka da sace masu dukiyar kasa.

Fahimtar juna , girmama juna da ganin mutuncin juna shine abubuwan da talakawan Nijeriya suke bukata wajen cigaba da dorewar kasar mu Nijeriya. Kaddara ta riga ta hada mu mun zama yan kasa daya kuma wata kabila, ko yanki ko addini ba zata iya dorewa ita kadai ba ba tare da chudanya da yar’uwarta ba.

Hadin kai ke kawo karfi in kuma talakawan Nijeriya suka bari aka cigaba da raba kan su to wahalar yau kamar ta jiya zata tarar da yayan mu da zasu zo nan gaba, Fahimtar hadin kai da girmama juna shine zai ciyar da kasar mu gaba a cikin kasashen duniya.

Haza wassalam nine

Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com

Janar Babangida na cikin tsaka mai wuya

A shekara mai zuwa waton 2007 Nijeriya zata sami sabon shugaban kasa mai cikakken iko yayin da wa'adin shugaba Obasanjo zai kare. Cikin tsahun gaba -gaba na masu neman shugabancin Nijeriya a shekara ta 2007 shine tsohon shugaban mulkin soja Janar Ibrahim Babangida.
Tun lokacin da Babangida ya furta cewa zai tsaya takarar shugabancin wannan kasar masoyan sa da masu adawa dashi suke kai gwauro su kai mari kan dacewar sa ko a'a kan ya sake dawowa bisa kujerar mulkin wannan kasar.Ta bangaren gwamnati mai ci a yanzu manazartan harkokin siyasa suna ganin cewa bashi da goyon bayan shugaba Obasanjo saboda yadda gwamnatin sa take ta kokarin ganin tayi wa Babangida kofar raggo ta hanyar kama dan sa Mohammed Babangida kan tuhumar mallakar kashi ashirin da hudu na kamfanin wayar sadarwan globacom, da bincike kan shari'ar kashe marigayi Janar Mamman Vatsa , da bayyana rahoton Okigbo kan yadda kudade fiye da dala biliyan goma sha-biyu sukayi batan kai na raran man-fetur da aka samu lokacin yakin tekun fasha.
Masu goyon bayan Janar Babangida suna ganin cewa a lokacin sa ya samar da cigaba ta fannoni da dama kamar su hukumar samar da aikin yi (N.D.E),Bankin talakawa (People's Bank),hukumar kare haddura(FRSC),hukumar raya karkara (DEFRI),hukumar wayar da kan matasa (MAMSA)gina tagwayen hanyoyi kamar na Kaduna zuwa Kano,kafa jam'iyyu da basu kudaden tafiyar dasu,hukumar wayar da kan mata (Better Life) da sauran su .Suna ganin cewa in har Babangida ya sake dawowa bisa kujerar mulki to za'a sami cigaba fiye da wanda aka samu a lokacin da yake mulki irin na kama karya ta soja.Kuma suna ganin cewa inshi ya bata to a bashi dama yazo ya gyara.
Akwai masu ganin cewa kafin ma Babangida ya fito dan tsayawa takara ana da bukatar yayi wa Yan-Nijeriya cikakken bayanai game da irin rawar da gwamnatin sa ta taka wajen soke zaben June 12 , yadda akayi da sama da dala biliyan goma sha-biyu na rarar man fetur , kashe Dele Giwa ,hatsarin jirgin saman hakulas dauke da sojoji a legas, gaskiyar zancen yunkurin juyin mulkin marigayi Mamman Vatsa da kashe shi , shigar Nijeriya kungiyar O.I.C da maida huldan jakadanci da kasar Isra'ila, da kuma uwa uba karbo bashi daga bankin duniya wato I.M.F da daura Nijeriya bisa tafarkin S.A.P da ake ganin shi ya karya darajar naira ta kuma jefa Nijeriya a halin kakani-kanin da take ciki a yanzu.
Amma babban abun tambaya gashi Babangida da magoya bayan sa shine a yaushe shi janar din ya amince da kuma yarda da tsarin dimokaradiya?Domin a lokacin sa ya kawo tsare-tsaren da yayi wa dimokaradiya targade ko kuma ace ya karyata. A lokacinsa ne jam'iyyun N.R.C da S.D.P suka gudanar da zaben fidda gwani wanda Malam Adamu Ciroma a jam'iyyar N.R.C da marigayi Janar Shehu Musa Yar'aduwa ya lashe a jam'iyyar S.D.P sai kawai ba tare da wani muhimmin bayani ba ya rushe zaben nasu.
Haka ma Babangida yasa yan-siyasa da al'ummar kasa sake shiryawa da fitowa sabon zaben da aka tsara na shugaban kasa a inda Alhaji Bashir Tofa na jam'iyyar N.R.C da marigayi Cif M.K.O Abiola na jam'iyyar S.D.P suka tsaya takara . Ana cikin bada rahotannin sakamakon zaben kwatsam sai Babangida ya soke zaben ba tare da wani kwakwaran dalili ba. Rigingimun da suka biyo baya shi ya tilasta masa sauka kan mulki bada shiri ba bayan shekara takwas yana mulki.
Soke zaben June 12 ya jefa Nijeriya cikin wani yanayin rikici da tashin hankalin siyasar da tun yakin basasar Nijeriya ba'a taba fuskantar irin wannan yanayi ba. Tirjewan da kabilar Yar'bawa sukayi na an soke zaben da dan'uwan su ya dauki hanyar lashewa yasa a zaben 1999 aka barwa Yar'bawa su kadai suka tsaya takara waton Cif Olu Falae da Cif Olusegun Obasanjo. Sanin kowa ne yadda Janar Babangida ya taka rawa wajen ganin cewa Cif Obasanjo shi ya lashe zaben.
A shekara bakwai da Shugaba Obasanjo yayi yana mulki sau nawa Janar Babangida ya fito domin kare talakawa daga manufofin gwamnatin da suke takura talaka da jefa talakawa cikin halin ni yasu? Shin da yan-arewa suke ta koken cewa wannan gwamnatin na danne su Babangida ya fito ya samar masu sauki?
Janar Babangida ya shedawa Yan-Nijeriya cewa babu gudu babu ja da baya zai fito takarar neman Shugabacin kasa a zaben 2007 . Masu nazari kan harkokin siyasa nata tsokaci kan rawar da Janar din zai taka wanda zai iya kai shi ga samun nasara ko faduwar sa a zabe. Tun zangon farko na wa'adin Shugaba Obasanjo masoya da magoya bayan Babangida suke ta kira gareshi ya fito amma Janar din yayi bayanin cewa shi ba zaiyi takara da Shugaba Obasanjo ba. To yanzu da Shugaba Obasanjo ba zai tsaya zabe ba a shekarar 2007 kuma a yadda Yan-Nijeriya suke tsammani na cewa Shugaba Obasanjo zai rama wa kura aniyar ta sai gashi alamu suna ta nunawa cewa Obasanjo ba zai goya wa Babangida baya ba.
A wannan yanayin da Janar Babangida bashi da goyon bayan Shugaba Obasanjo ga yan takara biyu masu karfi da tasiri wato mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar da Janar Muhammadu Buhari lallai Janar Babangida nada jan aiki wajen lashe zaben 2007 .
Ba shakka Janar Babangida nada tasirin gaske a siyasar wannan kasar da kuma masoya da mogoya baya masu yawa. Ya rage ga shi Janar din ya san yadda zai tallata kansa ga Yan-Nijeriya su mara masa baya domin sake samun damar dawowa ya mulki Nijeriya a tsarin dimokaradiya. Manufofin sa da zai aiwatar na iya sa Yan-Nijeriya su amince dashi ya kaiga ya lashe zaben 2007 .
Masoya da magoya bayan Janar Babangida har ila yau na bukatar cikakken bayani kan lallai zai fito takara ko a'a domin ga dukkanin alamu har yanzu yana jan kafa wajen tsunduma cikin harkokin siyasa da zai kaishi ga tsayawa takara. Kuma ga fitowar Janar Aliyu Gusau takarar shugaban kasa shima wanda ake ganin tare suke kuma in har da gaske Babangida zai fito to Janar Gusau ba zai tsaya takara ba.
Batun jam'iyyar da Janar Babangida zai tsaya ma har yanzu bai bayyana ba duk da cewa shi sannan dan jam'iyyar P.D.P ne. Takarar sai da gwani na jam'iyyar tasa da alamun tana yi masa kwarjini wanda yasa ya raba kafafuwansa a jam'iyyu masu dama. Koda yake jam'iyyar N.D.P ta rigaya ta bashi damar tsayawa a matsayin dan takaranta na shugaban kasa , amma ko jam'iyyar zata karbu har ta kaishi ga cimma burinsa to al'amurran siyasa kafin zaben 2007 kadai zai iya tabbatar da haka.
Wani abin murna da farin ciki shine cewa fitowar ire-iren su Janar Babangida na tabbatar da daurewar tsarin dimokaradiya a wannan kasa wanda mulkin soja ya ja mata tsaiko ga cigaba ta fanin siyasa , zamantakewa da bunkasar tattalin arzikin kasa .
Zaben 2007 ya zama kalubale ga Janar Babangida domin ya rigaya ya furta cewa lallai zai fito . Dole cikin abubuwa uku a sami daya , kodai yaki fitowa takara wanda zai tabbatar da zancen manazartan harkokin siyasa cewa Janar Babangida matsoraci ne a fagen siyasa na gwagwarmayan neman al'umma ta mara masa baya ya kaiga darewa kan kujerar mulkin Nijeriya a tsarin dimokaradiya. Nabiyu, in har ya fito takara aka kada shi a zaben to alkadarinsa ta karye a yadda al'umma suke ganin sa a wani dodon bango mai bada tsoro. Na uku , in ya fito takara har ya kaiga lashe zaben 2007 to ya tabbatar wa al'ummar Nijeriya da duniya gabaki daya cewa shine mutumin da yafi tasiri a siyasar wannan karni ba'a Nijeriya kadai ba har ga Afrika gabaki daya . Kuma wannan shi zai bashi babbar dama na gyara sunan sa a tarihin siyasar Nijeriya domin mutanen Nijeriya da dama suna ganin shine ya jefa Nijeriya a halin da ta tsinci kanta a ciki har yanzu.
Ina mai kira ga Janar Ibrahim Babangida da ya tsuduma cikin harkokin siyasar zama shugaban kasa a 2007 ba dan komai ba , dan wannan wata dama ce da zai fito yayi wa jama'ar Nijeriya kwararen bayanai da zasu gamsu kan cewa wasu abubuwan da auka faru yayin da yake kan mulkin Nijeriya alheri ne ga kasan.Kaman yadda Janar din yayi bayani da kansa a wata hira da sashen hausa na B.B.C lokacin yaki da tazarce cewa yan-majalisa su sani suna da ya'ya wanda in sukayi abunda jama'a basa so to zasu barwa ya'yan su abun fadi . Lallai tun Janar din nada rai da lafiyar sa to ya fito karara ya fadi dalilan da yasa ya aiwatar da wasu manufofi wanda a yau shi kadai akasa a gaba sanin cewa akwai majalisar koli ta kasa (A.F.R.C) a lokacinsa wanda dukkan matsayin da ya dauka sai da amincewa da yardan su .
Dabara ta rage game shiga rijiya , mu talakawa fatan mu shine Allah ya bamu shugaba nagari wanda zai fidda talaka daga halin kakani-kanin da ya sami kansa a ciki . Gashi Janar Babangida in har yana da kyakyawan manufa da buri na inganta da cigaban talaka da Nijeriya sai muce Allah ya bashi sa'a.

Haza wassalam Nine

Shehu Mustapha Chaji

shehuchaji@yahoo.com

KO GWAMNA SHEKARAU ZAI MAIMAITA?

Jam’iyyar PDP ita ta lashe zaben 1999 lokacin da sojoji suka mika mulki ga gwamnatin dimokaradiya a jihar Kano . Amma sai reshe ya juya da mujiya a zaben 2003 inda Malam Ibrahim Shekarau karkashin inuwar jam’iyyar ANPP mai adawa ta karbe mulki a hannun Gwamna Rabi’u Musa Kwankwaso na jam’iyyar PDP.

Gwamna Ibrahim Shekarau ya sha fama da gwagwarmaya kafin ya zama dan takarar jam’iyyar ANPP a jihar Kano . Saboda wanda jam’iyyar ta tsayar da farko Alhaji Ibrahim Al-Amin Little bai sami amincewar tsofin yan jam’iyyar ba inda sai da sukayi kullin da aka maye shi da Malam Shekarau a matsayin dan takarar gwamna na jam’iyyar ANPP. Kuma faduwa tazo daidai da zama inda yaci gajiyar umarnin da Janar Muhammadu Buhari ya bayar ga magoya bayan sa na a zabi “ANPP SAK”.

A shekaru kusan hudu da yayi kan kujerar mulki Gwamna Shekarau ya aiwatar da aiyuka daban daban kamar samar da aikin yi a ma’ikatun gwamnati , koyar wa matasa sana’oi , kafa hukumomin da zasu kula da Shari’a kamar zakka da kumusi, Hisba ,A daidaita sahu da hukumar Shari’a, ya kuma gina sababbin ajujuwa da makarantu , bawa yaya mata ilimi kyauta,kari kudin tallafi ga dalibai a manya makarantu , karin albashi ga ma’ikata, bayar da abun buda baki kyauta da watan azumi, samar da motocin haya daban daban ga mata da maza ,d.s .

Daga bangaren yan’adawa suna ganin cewa bawani abun azo a gani da Gwamna Shekarau ya aiwatar na cigaba da bunkasar jihar Kano . Sunce gwamnatin sa ta karbi biliyoyin nairori daga gwamnatin tarayya a matsayin kason ta amma babu aiyuka da zaka iya nunawa a kasa cewa ga inda akayi aiyuka da kudaden . Sannan kuma sunce yana shekara biyu bias karagar mulki karbi fiye da dukkan kudin kason kasa da Gwamna Kwankwaso ya samu a shekara hudu.

Magoya baya da masoyan Gwamna Shekarau tun a bara suka yi ta kira a gareshi da ya sake neman komawa bias karagar mulki a wa’adi na biyu sanin cewa shi Gwamna Shekarau da kansa ya shedawa Kanawa cewa shi wa’adi guda kawai zai yi domin shi a kamus dinsa ta siyasa babu tazarce . Gwamna Ibrahim Shekarau dai ya fito ya amsa kirasa na sake neman komawa gidan gwamnati a karo na biyu da magoya bayansa kewa lakabi da “tamaimaita” sabanin kalmar tazarce da aka fi sani.

Shin Gwamna Shekarau zai cimma burin sa na sake maimaitawa?Shin Shekarau zai zama mutum na farko a tarihin siyasar Kano wanda zai yi mulki har wa’adi biyu?Shin yanayin siyasa a shekarar 2003 dai dai yake da na yanzu? Samun amsoshin wannan tamboyoyin kadai shi zai iya nuna ko Gwamna Shekarau zai maimaita ko a’a .

Ta bangaren jam’iyyun adawa kamar su PDP, AC, PSP wanda masu nazari kan harkokin siyasa suna ganin cewa zasu taka muhimmiyar rawa wajen kokarin gadar da wanda zai maye Gwamna Shekarau a zabe mai zuwa . Jam’iyyar PDP da aka karbe mulki a hannun ta a 2003 ta cika ta batse day an takara masu son karbe wa PDP mulkin ta a hannun ANPP. Fittatu daga cikin su sune Arc. Aminu Dabo , Alhaji Ibrahim Al-amin Little , Alhaji Salisu Buhari tsohon kakakin majalisar wakilai , Dr.Abdullahi Ganduje , sai shi tsohon gwamna wato Engr Rabi’u Musa Kwankwaso da magoya bayansa suka saya masa form na takara d.s . Daidaituwa da zaben gaskiya gun fidda gwani na iya samara wa jam’iyyar PDP dan takarar gwamna na gari da za’a kai ruwa rana dashi a zaben na 2007 a jihar Kano .

Jam’iyyar A.C wanda mafi yawa daga cikin ya’yanta da shugabanin ta kaura sukayi daga jam’iyyar PDP da ANPP a jihar Kano . Jam’iyyar nada jiga-jigan yan siyasa irin su tsohon gwamnan jihar Kano Dakta Abubakar Rimi , tsohon minister Alhaji Musa Gwadabe , tsohon kakakin majalisar wakilai Alhaji Ghali Umar Na’abba da Hajiya Naja’atu Bala Mohammed d.s . Fittatun yan takarar gwamna a jam’iyyar ta A.C sune Alhaji Sule Ruruwai da Alhaji Ghali Umar Na’abba da magoya bayansa ke matsawa ya fito takara shima . Duk wanda jam’iyyar ta tsayar ana ganin cewa lallai zai taka muhimmiyar rawa a zaben 2007 saboda sanin makaman aiki da suka yi .

Ta bangaren jam’iyyar PSP kuma wanda badan Janar Buhari yayi umarnin da’a zabi ANPP SAK ba to da ana tsammanin jam’iyyar ita zata kafa gwamnati a shekarar 2003 a jihar Kano . Dr. Yakubu Danhassan tsohon akanta janar a gwamnatin Gwamna Kwankwaso kuma na hannun daman sa sun raba gari saboda bukatar shi Danhassan din na shima ya gaje kujerar Gwamna Kwankwaso a zaben 2003 . Yayi matukar farin-jini da samun karbuwa kafin guguwar ANPP SAK ta dushe tauraron sa . Shima yana ta shirye-shiryen tallata kansa ga Kanawa su bashi dama ya zama gwamnan su karkashin jam’iyyar sat a PSP.

Lallai Gwamna Shekarau nada jan aiki inda gasket yake na yunkurinsa na komawa a karo na biyu. Ga rigin-gimun cikin gida ta jam’iyyar sat a ANPP inda ta dare gida biyu ko wace bangaren na ikirarin cewa itace ta halas . Ga zarge-zargen da akeyi wa Gwamna Shekarau na cewa sun riga sunyi hannun riga da Janar Buhari musamman rawan da ake zargi shi Shekarau ya taka wajen ganin cewa yan takara masu goyon bayan Janar Buhari basu kai labari ba a zaben fidda shugabannin jam’iyyar ta ANPP a Abuja kwanakin baya.

Yan siyasar jihar Kano suna da wani canfi na cewa ba’a mulkin Kano sau biyu . Suna cewa a tarihin siyasar Kano ba’a taba samun wanda yayi mulki ya sake nema ya samu ba. Suna kawo misalai da tsohon Gwamna Abubakar Rimi wanda duk da farin-jinin sa Marigayi Alhaji Sabo Bakin-Zuwo ya kada shi , Arc. Kabiru Gaya tunda ya bar mulki yake ta yunkurin sai ya koma amma har yanzu burin sa bai cika ba . Haka ma tsohon Gwamna Rabi’u Musa Kwankwaso hakansa bata cimma ruwa ba. Ko Gwamna Shekarau zai karya wannan canfi da ake fada na kasa samun wa’adi na biyu ?Abun da kamar wuya wai gurguwa da auren nesa .

A shekarar 2003 rundunar da ta hada kai takai Shekarau ga gidan gwamnatin jihar Kano ta daddare .Gwamna Shekarau ya rigaya ya raba rana da yan’jam’iyyar tasa da suka mara masa baya a zaben 2003 kamar Alhaji Haruna Ahmadu Dan-Zago da a yanzu ya farraka da nashi bangaren na jam’iyyar a jihar Kano.Hajiya Naja’atu Bala Mohammed wanda itace ta samara da kalmar ANPP SAK ta fice daga jam’iyyar zuwa AC ,Janarorin da suka mara masa baya irinsu Janar Bashir Magashi shima ya kama gaban sa , shi kuma Birgediya Janar Halliru Akilu zai mara wa uban gidansa wato Janar Babangida baya wanda a yanzu yana cikin jam’iyyar PDP . Malaman da suka mara masa baya domin ya aiwatar da Shari’ar Musulunci suma sun zarge shi da kasa aiwatar da Shari’a yadda ya kamata har sun ajiye mukamman su a gwamnatin sun fice .

Uwa uba Gwamna Shekarau da Janar Buhari sunyi kalamai masu banbanci da juna a hirar da akayi dasu a gidan rediyon BBC inda Janar Buhari yace anyi magudi a zaben fidda shugabannin jam’iyyar ta kasa shi kuma Gwamna Shekarau y ace anyi zabe na gaskiya . Amma masu nazari kan harkokin siyasa na ganin cewa kowannen su na bukatar juna don cimma burikan su wato Janar Buhari dan lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa a jam’iyyar ANPP shi kuma Gwamna Shekarau dan samun goyon bayan sa dan sake komawa karagar mulki .

Rana dai bata karya sai dai uwar diya taji kunya , Ko Gwamna Shekarau zai maimaita ?Lamari ne da Kanawa zasu tantance a zaben 2007 in sun gamsu da aiyukan sa . Lallai in Gwamna Shekarau ya lashe zaben 2007 ya maimaita to lallai ya kafa tarihi da ba masu adawa dashi kunya a fagen siyasa .

Haza wassalam

Shehu Mustapha Chaji

Saturday 12 May 2007

BANKWANA DA SHUGABA OBASANJO

A kwana a tashi rananar 29 ga watan mayu na wannan shekarar Shugaba Olusegun Aremu Obasanjo zai kamala mulkin sa na tsawon takwas a karagar mulkin Nijeriya , wanda a wannan ranar ne zai mikawa Alhaji Umaru Musa Yar’adua mulki a matsayin zababbaben shugaban kasa.

Yan Nijeriya zasu yi kewar Shugaba Obasanjo bias mahangar da suke kallon sa.Ya kasance hadari sa gaban ka inda kake so , domin duk abinda ransa ya biya masa ko ana ha maza ha mata sai ya aiwatar dashi.

An sami cigaba ta fannoni da dama a shekarun da yayi bias mulki .A lokacin mulkin sa ne wayar tafi da gidan ka ya zama ruwan dare ,sabanin shekarun baya da wayar sadarwa sai masu hannu da shuni. An aiwatar da manufofin sauye-sauye daban daban musamman a fanning tattalin arzikin. Sabbin manufofin sun karfafa bankuna da sabon tsarin fansho da Karin albashi da biyan basusukan da suka yi ma Nijjeriya katutu. Shugaba Obasanjo ya kuma kafa hukumomin yaki da cin hanci da almudahana ta hanyoyin kirkiro hukumomin EFCC da ICPC wanda a lokacin mulkin sa ne manya jami’an gwamnati har da babban sufetun yan’sandan Nijeriya Tafa Balogun suka fuskanci shari’a bias tara dukiya ta hanyar haram. An kuma sake fasalin babban birnin tarayya Abuja domin ta kasance cikin manyan biranen duniya da gina tashoshin bada wutar lantarki da kuma bada kwangilar gina tagwayen hanyoyi da sabon tashoshi da jiragen kasa da sauran su.

Shugaba Obasanjo ya kuma kasance wanda a lokacin mulkin sa duk da dai shi ba Musulmi bane, jihohi da dama suka sami damar aiwatar da Shari’ar Musulunci ba tare da fuskantar wata tsangwama ba daga gwamnatin tarayya. Ya kuma kasance shugaba mai girmama addinan talakawan sa inda a watan azumi ,dashi ake azumi. Bai kuma mika wuya ga kasashen da suke yaki da ta’addanci ba wajen shirya makircin da za’a yi farautar Musulmi ba da sunan yan’atadda bane .

Amma ga talakawan Nijeriya da yan ‘adawa suna ganin cewa ba’a taba samin gwamnatin da ta jefa talakawa cikin halin kakanikayi ba kamar lokacin mulkin Obasanjo. Kamar yadda Janar Muhammadu Buhari ya sha fadin cewa tun lokacin aka samar da Nijeriya a shekarar 1914 babu gwamnatin da ta sami kudin shiga kamar gwamnatin Obasanjo , sannan babu lokacin da talauci da fatara yayi wa al’umma katutu kamar lokacin gwamnatin Obasanjo.Sannan kasar bata taba shiga halin rashin tsaro ba kamar a wannan lokacin inda dubban jama’a suka rasa rayukan su a tashe tashen hankulan addini da kabilanci da fashi da makami da kisan gillar da akayi wa fitattun mutane.

Duk da makudan kudaden da gwamnatin sa ke fadin ta kasha kan samar da wutan lantarki , kasar ta kasance cikin duhu har ta kai ga kamfanoni da masana’antu da dama sun durkushe. Haka ma babu ingantattun hanyoyi da tsaftatacen ruwan sha , ga rashin aikin yi da Koran dubban ma’aikata daga aiki wanda ya jefa dubban mutane majiya karfi zaman kasha wando. Karin kudin man fetur da dangogin sa babu kaukautawa ya haddasa tsadan rayuwa da kara jefa talaka cikin halin matsi da da gwamnatin Obasanjo keyi kusan kowane shekara.
Kan batun yaki da cin hanci da rashawa wasu masu nazarin harkokin yau da kullum na ganin cewa a baki kawai gwamnatin Obasanjo ke yaki da cin hanci da rashawa. Saboda suna ganin akwai wadanda suka zama yan lele sa ,duk da korafin da ake na a bincike su amma ya toshe kunnen sa ,amma sai wanda suka kasance yan bora kadai ake tursasawa kan batun cin hanci da rashawa. Sannan masu sharhi kan harkokin siyasa na kuma yiwa gwamnatin Obasanjo yar’amshin shatar turawan yamma da Amerika da bankin duniya ,domin manufofin da gwamnatin sa ke gudanawar daga su ya karbo.

Amma me yasa yan Nijeriya ke ganin laifin Shugaba Obasanjo musamman mutanen Arewa? Wasu suna zargin sa da cewa da gangan ya taimaka wajen ganin cewaq Arewa bata sami cigaba ba kamar mutanen kudancin Nijeriya musamman a fanning tattalin arzikin kasa inda yan kuddancin Nijeriya su suka fi cin gajiyar manufofin gwamnatin sa a bangaren sauye sauyen bankuna da sayar da kaddarorin gwamnati . Haka kuma wasu na zargin sa da baiwa mafi yawan mukaman gwamnati ga yan bangaren sa. Amma abin tambaya anan shine kudaden da gwamnatin tarayya ke baiwa jihohi da kananan hukumomi a matsayin kudin rabon kasa, shin gwamnoni da shugabannin kananan hukumomi sunyi ayyukan raya kasa ga jama’ar su? Sannan kuma yan Arewan da suka rike mukamai a gwamnatin sa sun kawo wa al’ummar da suke wakilta abubuwan more yaruwa?

Kowa ya tuna bara bai ji dadin bana ba, domin yan Nijeriya su sani koda sun manta cewa da Janar Ibrahim Babangida ya mika wa wanda ya lashe zaben 12 ga watan juni na shekarar 1993 da bamu sami kan mu a halin da muke ciki ba. Sannan hadin gwiwar su Janar Babangida da yan G-34 su suka tsaya kai da fata Obasanjo ya sake dawowa bias mulkin Nijeriya. Inda kuma a zaben 2003 bisa jagorancin Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar aka sake dankarawa yan Nijeriya Obasanjo.

Yakamata yan Nijeriya su yi karatun ta natsu su daina daura wa Shugaba Obasanjo duk laifufukan tabarbarewan al’amurra shi kadai! Ta bangaren sa ya lura da cewa masu kaiwa da komowa a matsayin shugabannin al’umma mutane ne masu tsananin son kan su, su kadai. Saboda haka ko wanne daga cikin su na da farashin sa da in aka taya zai sallama. Ya kuma fahimci cewa talakawan Nijeriya suma ta bangaren su , basu ma san inda aka sa gaba ba da rashin sanin hakkokin su .Wannan ko a bayyane yake kan yadda aka gudanar da zaben wannan shekarar inda duk da korafai korafai da ake maluman addini sune kan gaba wajen halasta sakamakon zaben.

Da masu cewa mulki ya komo Arewa ko kuma ya komo hannun Musulmi lokaci ne kawai zai tabbatar in da gaske suke yayin da kida ya canza.Domin wasu daga cikin su har zalamar su tafara fitowa fili bias mubaya’ar da suka yi wa Shugaba mai jiran gado Alhaji Umaru Musa Yar’adua .Yayin da hakar su ta kasa cimma ruwa muna sauraron me zasu fito su fadawa yan Nijeriya.

Shugaba Obasanjo dai tasa ta kare a bias jagorancin da yayi wa yan Nijeriya , tarihi a sannu zai bayyana matsayin sa kan yayi abin kirki ko akasin sa. Yan jari hujja da masu hannu da shuni ba shakka sun ci gajiyar mulkin Obasanjo , a yayin da talakawa musamman wadanda yan’uwan su suka rasa rayukan su a rigingimun kabilanci da addini ko kuma dubban talakawan da aka raba su da aiyukan su ko muhallin su da sana’ar su musamman a birnin tarayya Abuja zasu yi takaicin mulkin Obasanjo. Haka kuma tarihi zai bayyana irin gudumawar da Shugaba Obasanjo ya bayar ga bunkasar dimokaradiyya ko wanin sa . Da fatan in ya koma gonar sa ta Ota zai kyale sabon shugaban kasa ya gudanar da ayyukan mulkin sa ba tare da fuskantar katsalandar saba cikin harkokin mulkin sa.

Hazawassalam

Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com

Friday 11 May 2007

JANAR BUHARI DA ZABEN 2007

Mafi yawan yan-Nijeriya nada yakinin cewa da an gudanar da zaben 2003 ba tare da magudi ba da Janar Muhammadu Buhari na dab da kare wa'adin zango na farko a matsayin sa na shugaban kasa mai cikakken iko a ranar 29 ga watan Mayu .Janar Buhari ya kabulanci zaben shugaba Obasanjo har zuwa kotun koli ta kasa da ta tabbatar da cewa Cif Olusegun Obasanjo ne ya lashe zaben 2003.

Duk da kasantuwar abubuwan da suka faru a zaben 2003 , maimakon gwiwar Buhari tayi sanyi sai ya kara hazama da nitsewa cikin harkokin siyasa da kokarin ganin an samar da shugabanci na gari a tsarin dimokaradiya . Janar Buhari a yanzu yana ta shirye-shiryen sake fitowa takarar shugaban kasa a zaben 2007 kuma yana cikin wadanda ake ganin cewa suna sahun gaba-gaba wajen maye Shugaba Obasanjo a 2007 .

Zaben 2007 zai fi ta 2003 zafi da wahala ganin cewa mafi yawan yan takarar daga arewa suke wanda shine yankin da Janar Buhari ya fito , kuma gashi har yanzu yana son sake tsayawa takara a jam'iyyar hamayya ta ANPP.

Janar Buhari nada jan aiki a gaban sa kafin ma ya sami damar tsai dashi a matsayin dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar ta ANPP .Gwamna Ahmed Sani da Bukar Abba wadanda a shekarar 2003 suna cikin masu goyon bayan Buhari suma sun fito dan neman shugabancin kasa karkashin jam'iyyar ANPP .Ga kuma Alhaji Bashir Tofa da yan takara da zasu yi ta kunno kai kafin taron fidda gwani na jam'iyyar a watan disamba . Ko yaya zata kaya tsakanin Janar Buhari da gwamnonin jam'iyyar sa masu neman takarar suma a tsayar dasu da ragowar yan takarar a karkashin jam'iyyar sa ?

Taron fidda shugabanin jam'iyyar ANPP da akayi kwanan nan ya nuna a zahiri cewa Janar Buhari bashi da tasiri a jam'iyyar ANPP inda yan takara goma sha takwas da yake mara masu baya sun sha kasa . Koda yake Janar Buhari yayi zargin cewa gwamnonin jam'iyyar ANPP sun tafka magudi domin ganin cewa yan koren sune kadai suka kai labari .Masu nazari kan harkokin siyasa suna ganin cewa gwamnonin sunyi haka ne domin hana Janar Buhari ya kwace jam'iyya su kuma samu damar tsaida daya daga cikin su dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar ANPP.

Jama'a dama musamman masu nazarin harkokin siyasa sun zaci cewa Janar Buhari zai fice daga jam'iyyar ANPP zuwa wata jam'iyya ko kuma shima ya kafa nasa jam'iyyar .Amma shi Janar Buhari ya fito ya bayyana cewa babu gudu babu ja da baya zai kasance cikin jam'iyyar ANPP kuma karkashin jam'iyyar zai nemi takarar neman shugaban kasa a shekarar 2007 .

Ruhi da goyon bayan da jam'iyyar ANPP take samu ya ta'allaka ne da so da kauna da jama'a musamman ma talakawa kewa Janar Buhari. Wannan kauna ce zata ba Janar Buhari damar zarce duk yan takara masu neman kujerar shugaban kasa a jam'iyyar . Ko shakka babu jam'iyyar ANPP bata da dan takara mai aminci da kwarjiji kamar Janar Buhari . In sukayi kumbiya-kumbiya har basu tsai da Janar Buhari a matsayin dan takarar shugaban kasa ba to lallai jam'iyyar ANPP zata shiga wani hali.

Janar Buhari na fuskantar kalubale masu yawa a inda a mahaifarsa ta Daura jama'a da dama sun fice daga jam'iyyar ANPP zuwa wasu jam'iyyu . Ko Sanata Kanti Bello wanda yana daya daga cikin mutanen da suka shawo kan Buhari ya shiga harkokin siyasa sunyi hannun riga . Haka ma wasu daga cikin magoya bayan sa na gani kashe ni a zaben 2003 suma sun kaurace masa zuwa wasu jam'iyyu .

Hajiya Naja'atu Mohammed , Suleiman Hunkuyi Adamu Modibbo , Sergent Awuse , Mohammed Kumalia , Khairat Gwadabe , Gbenga Aluko , Bashir Magashi , Jeremiah Useni , Paul Unango , Don Etiebet , Gwamna Bafarawa da Saminu Turaki , yan majalisar dattijai da wakilai d.s duk suna cikin wadanda suka ko fice daga jam'iyyar ANPP ko suka rabu da Janar Buhari saboda wasu dalilai . Hakama shi Janar Buhari ya kasa warware dambarwan siyasar ANPP ta jihar Kano wanda ya kai jam'iyyar darewa gida biyu wato bangaren magoya bayan Janar Buhari karkashin jagorancin Alhaji Ahmadu Haruna Dan-Zago da bangaren Alhaji Sani Hashim Hotoro wanda Gwamna Ibrahim Shekarau ke mara wa baya .

Da alamun samun nasara ga Janar Buhari a zaben 2007 in har yayi amfani da damar sa nacin gajiyar dambarwan siyasar da kasar ke ciki a yanzu. Biyu daga cikin yan takara masu tasirin gaske wato Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar da Janar Ibrahim Babangida na fama da rigin-gimun da suka shafi rikon amana . Atiku Abubakar na fuskantar zargin amfani da kudade na hukumar PTDF dan amfanin kansa ga kuma dakatarwan da jam'iyyar sa ta PDP tayi masa . Shi kuma Janar Babangida kamfen dinsa zai raja'a ne ga yiwa yan Nijeriya bayanai kan tambayoyi da dama da suke son yi masa don ya basu amsa .

Game da gwamnonin jam'iyyar ANPP Janar Buhari na iya tsira daga makircin su albarkacin hukumar EFCC wanda ta lashi takobin binciken duk wani dan siyasa da ya fito neman takarar wani mukami . Ga alamu takarar shugabanin kasa a shekara mai zuwa na iya kasancewa tsakanin Janar Buhari da yan bana bakwai a siyasar Nijeriya musamman ma yan'fadanci da karnukan farauta wanda ke kai gwauro su kai mari wai suma yan takaran shugabana kasa ne!

Buhari na iya amfani da rashin fitowar takarar shugaban kasa da yankin kudu maso yamma wajen daukar mataimakin shugaban kasa . Domin al'adar siyasar Yarbawa basa juya wa nasu baya , kuma lallai Janar Buhari na bukatar dunkulellen kuri'u daga wannan yankin domin ya kai labari musamman in har ya dauki mai farin jini da mutunci a cikin su . Domin yadda siyasar take nunawa yankin kudu maso kudu suma sun fito neman kujerar shugabancin kasa wanda saboda haka ba za'a san yadda zasu kada ba . Su kuma kudu maso gabas ba yanki ne da za'a amince masu ba a batun takarar neman kuri'a daga yankin.

Zaben 2007 na iya kasan cewa rawar karshe da Janar Buhari zai taka a fagen siyasa ta takara . Ya zama wajibi da kalubale a gareshi ya gan cewa lallai ya lashe zaben 2007 . In har ya samar da tsari mai kyau tare da sassautawa a fagen siyasa to yana iya samun biyan bukatar sa na komawa kan kujerar mulki domin ya sami damar aiwatar da manufofin sa a kan Nijeriya.

Kan mage ya waye , talakawa zasu duba su darge kafin su zabi dan takara . Ganin cewa Janar Buhari yana cikin jam'iyyar ANPP bashi ne zai sa kawai talakawa su zabi duk dan jam'iyyar ba . Da dama daga yan siyasar da suka ci gajiyar so da kauna da talakawa kewa Janar Buhari sun juya masu baya . Mafi yawa daga cikin yan siyasa sun ci amanar talakawan da suka zabe su dashi kansa Janar Buhari da suka dafa kafadar sa suka haye kan kujerar mulki.

Janar Buhari ya kasance gwarzo abin so da kauna gun talakawa a zaben 2003 , shin yana iya samun irin wancan damar a zaben 2007 ? Lokaci ne kawai zai nuna in har talakawa zasu sake fitowa kwansu da kwarkwatansu domin jefa wa Janar Buhari kuri'un su a ranar zabe.

Hazawassalam

Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com

AN YA ATIKU ABUBAKAR ZAI GAJI OBASANJO?

Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar a makonnin da suka gabata ya sake jaddada wa Yan Nijeriya cewa tabbas zai fito takarar neman shugabancin kasa a shekarar 2007 . A zangon farko na wa'adin mulkin su da Cif Olusegun Obasanjo Atiku Abbubakar ya shedawa Yan Nijeriya cewa shi da Shugaba Obasanjo sunyi auren zobe kuma shi tamkar jakar hannun Obasanjo ne . Amma sai kwatsam a shekarar bara shi Shugaba Obasanjo ya zargi mataimakin sa Atiku Abubakar da laifin rashin biyayya a gareshi.

A tsarin dimokaradiya na kasashen da suka cigaba bisa al'ada mataimakin shugaban kasa kan samu amincewar shugaban kasa dan ya maye gurbin sa ba dan komai ba dan mataimakin ya cigaba da aiwatar da manufofin da yake kai . Me yasa shi Shugaba Obasanjo yadda ta bayyana karara da jam'iyyar su ta PDP basa son shi Atiku Abubakar ya gaji Obasanjo?

Masu nazarin harkokin siyasa na ganin cewa Shugaba Obasanjo na zargin mataimakin nasa da butulci saboda a takarar 1999 ba zato ba tsammmani Shugaba Obasanjo ya zabi Atiku Abubakar ya zama mataimakin sa alhalin ga fitattun yan siyasa a lokacin kamar su Dakta Abubakar Rimi da Malam Adamu Ciroma da farfesa Jibrin Aminu da sauran su . Kuma a wa'adin su na farko shi Shugaba Obasanjo ya sakar masa ayyukan gwamnati domin kullum yana kan hanyar tafiye-tafiye zuwa kasashen waje . Bai (Obasanjo) fahimci tasirin da mataimakin sa Atiku Abubakar ya samu ba sai da aka zo zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP a shekarar 2003 inda mafi yawa daga cikin gwamnonin jam'iyyar PDP suka tubure cewa su Atiku Abubakar suke so ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ta su .Da kyar dai Shugaba Obasanjo ya sami damar shawo kan su suka mara masa baya ya tsaya wa jam'iyyar su takarar shugaban kasa .

Yan Nijeriya da dama suna ganin cewa Shugaba Obasanjo da mataimakin sa Atiku Abubakar Danjuma ne da Danjumai har sai lokacin da ta bayyana sun raba gari a lokacin da shi Atiku Abubakar ya kasance cikin yan sahun gaba a yakin tazarce . Masu nazari kan harkokin siyasa suna ganin cewa rawar dashi Atiku Abubakar ya taka a yakin tazarce ya sake jefa shi cikin tsaka mai wuya ta yadda har aka fito da bayanai da ake zargin sa da amfani da kudaden hukumar PTDF dan arzuta kai . Kuma ana ganin cewa ana son amfani da zargin ne domin in aka same shi da laifi to da wuya yama sami damar tsayawa takara balle ma ya kai ga gadar Shugaba Obasanjo .

Shin mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai haye bita da kullin da ake yi masa ? Shin bayanen dashi Atiku Abubakar yake yi na kare kansa bisa zargin da ake yi masa zai gamsar da al'ummar Nijeriya da hukumomin da zasu bincike shi ? Ta wacce hanya zai bi dan cimma burin sa a takaitattcen lokaci domin jam'iyyar sa ta dakatar dashi har tsawon wata uku ? In ya fito takarar zai yi tasirin da zai karbu a ko ina cikin kasar nan ? Sannan ko Atiku Abubakar zai fi Janar Buhari da Janar Babangida karbuwa dama ragowar yan takarar shugaban kasa musamman daga arewa ? Nazarin wadannan tambayoyi na iya haska mana irin rawar da(Atiku Abubakar) zai iya takawa da ko ya kai gaci ko a'a .

Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya fara fice ne a harkokin siyasar Nijeriya lokacin da Marigayi Janar Shehu Yar'aduwa ya tsaida shi takarar fidda gwani na shugaban kasa a karkashin jam'iyyar SDP a inda yazo na uku bayan Marigayi Cif Mashood Abiola Dda Alhaji Babagana Kingibe . Tauraron sa ta sake haskawa a lokacin zaben 1999 a inda ya lashe zaben zama gwamna a jihar Adamawa Cif Obasanjo ya zabe shi ya zama mataimakin sa inda suka lashe zaben shugaban kasa a shekarar 1999. Atiku Abubakar shine ake gani a matsayin shugaban PDM wanda kungiyar ce da ta kunshi dukkan mabiya da magoya bayan Marigayi Janar Shehu Yar'aduwa.

A zangon farko na wa'adin mulkin su da Shugaba Obasanjo Atiku Abubakar yayi bakin jini a jihohi da dama na arewa a inda ake ganin sa a matsayin wanda aka hada kai dashi domin dakusar da arewa . Akwai maganganu marasa dadin ji da dama da ake yawo dasu game dashi mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a arewacin Nijeriya wanda kila saboda kiyayya ko hassada ake yada maganganun domin a sake sashi yayi bakin jini musamman a gun talakawa .

Babbar dama da mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya samu domin wanke kansa da sake samun karbuwa da farin jini gun al'ummar Nijeriya shine rawar da ya taka a lokacin gwagwarmayan yakin tazarce . Ya shiga sahun gaba ya jagoranci rundunar da ta fafata da yan tazarce har suka murkushe ta . Wannan bajinta nasa yasa da dama a Nijeriya suka yafe masa laifuffukan da suke zargin sa da aikatawa musamman rawar da ake zaton ya taka a zaben 2003.

A kowacce jam'iyya Atiku Abubakar zai tsaya zabe ? Masu nazarin harkokin siyasa na ganin cewa jam'iyyar A.C tashi ce domin fitattun magoya bayan sa kamar su Alhaji Lawl Kaita da Cif Audu Ogbeh da Cif Yomi Edu da Uwargida Titi Ajanaku da Alhaji Ghali Umar Na'abba da sauran su su suka kafa jam'iyyar kuma kila karkashin ta zai tsaya takara. Biri dai yayi kama da mutum domin har yanzu jam'iyyar A.C bata da yan takarar shugaban kasa gashi kuma dab da zaben fidda gwani na jam'iyyar sa ta PDP dakatar dashi da akayi zai kare . An ya zai shiga ruguntsumin takarar fidda gwani a jam'iyyar PDP a kuraren lokaci har yayi wani tasiri?

In har da gaske Atiku Abubakar yake na gadar Shugaba Obasanjo to lallai yana shirin daukar dala ba gammo domin na farko Shugaba Obasanjo na yakar sa a siyasan ce inda a yanzu ake ganin cewa shi ya fito da Gwamna Umaru Musa Yar'aduwa takarar shugaban kasa a inda ta nan ya karya kungiyar su ta PDM wanda da ita Atiku Abubakar ke takama. Sauran matsalolin da zai fuskanta shine yawan yan takarar shugaban kasa daga arewa musamman Janar Muhammadu Buhari da Janar Ibrahim Babangida .Lallai zaben 2007 zata nuna cikin su uku waye yafi tasiri da karbuwa a Arewa domin duk wanda ya ja kaso mai yawa to ba shakka shi zai lashe zaben 2007 .

Yan siyasar a Nijeriya suna ganin Atiku Abubakar a matsayin dan siyasa mai tsari da iya kulle-kulle da mabiya a ko ina cikin kasar nan . Ko za suyi tasiri a zaben 2007? Ko Atiku Abubakar zai zama zakaran da Allah ya nufa da cara a zaben 2007 ?Ranar wanka dai ba'a boyen cibi.

Haza Wassalam

Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com

Shugabannin da ya dace Yan'Arewa su zaba a 2007

Tun shekarar 1914 da turawan mulkin mallaka suka hada yakin kudu da arewa suka rada wa suna Nijeriya arewa ta shige gaban kudu ta fannoni da dama .Zuwan turawan mulkin mallaka suka tadda arewa da tsarin gwamnati da ilimi da cinikayya da tsimi da tanadi ga yawan jama’a . Wadannan fannonin da area ke dashi ya bayyana cigaban ta kan yankin kudu . Da aka zo bada mulkin kai arewa ce ta karbi ragamar tafi da kasar .

Mulki ya zauna a hannun yan arewa tsawon kusan shekaru talatin da biyar wala na farar hula ko na soja . Musamman in dimokaradiya za’a yi tsantsa to ko shakka babu arewa ce zata lashe zaben ko ace dan takarar shugaban kasa daga arewa ne zai lashe zaben .Tsawon shekaru yan kudancin kasan nan sun koka da wannan babakeren da suke ganin cewa yan arewa suna yi masu ba dan komai ba sai dan sufi su yawan jama’a.

Matsalar da aka samu a lokacin mulkin Janar Ibrahim Babangida na rushe zaben June 12 wanda ake zaton cewa Cif Mashood Abiola daga sashen kudu maso yamma ne zai lashe ya kara sa yan kudancin kasar nan musamman yan yankin marigayi Abiola suka lashi takobin dole mulki ya koma kudu suma su dana . Zaben 1999 sai ya zama wata dama da yan bokon arewa da yan siyasa da tsofin janar-janar na sojoji suka yanke shawarar cewa su mika mulki ga kudancin kasannan ko a’a ce ga yankin kudu maso yamma . Wannan matsayin da yan arewa suka dauka na a yar da mangoro a huta da kuda na neman zama dana sani ga wadanda sukayi gaba –gaba wajen ganin hakan ya tabbata.

Ga alamu dai bayan shekaru takwas chir da barin mulkin daga arewa alamu na nuna cewa mulkin zai sake dawowa .Amma abin tambaya a nan shine tsawon shekarun da mulki yayi a hannun yan arewa a baya shin sunyi amfani da damar wajen inganta rayuwar al’ummar su? Shin tsawon shekarun da mulkin ya bar arewa shin da banbanci tsakanin rayuwar mutanen arewa da lokacin da mulkin ke hannun yan arewa ? Shin yan arewa sun koyi wani darasi da in suka sake samun damar tafiyar da ragamar kasar zasu yi amfani da damar su ? Cikin masu neman takarar shugabancin kasa daga arewa waye jama’a suke ganin cewa lallai zai fidda su kunya in ya sami lashe zaben domin kada a ce gara jiya da yau ?

Yakin arewa da alamu da gaske suke dan mulki ya dawo arewa domin duk manyan jam'iyyu sun tsaida yan arewa a matsayin yan takarar su . Jam'iyyar PDP dake kan mulki sun tsaida Alhaji Umaru Musa Yar'adua gwamnan Jihar Katsina a matsayin dan takarar Shugaban kasa yayin da jam'iyyar adawa ta ANPP suka tsayar da Janar Muhammadu Buhari su kuma sabuwar jam'iyyar AC suka tsaida Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar. Itama sabuwar jam'iyyar DPP sun tsayar da Alhaji Dalhatu Bafarawa Gwamnan Jihar Sokoto a matsayin dan takarar shugaban kasa.

Amma abun tambaya a nan shine shin yawan yan takarar shugabacin kasa daga arewa ba zai iya zama cikas ga dawowar mulki arewa ba ? A tsarin dimokaradiya kowa nada yancin fitowa ya nemi takara in har ya cika sharuddan da aka shimfida na wanda ya cancanta ya tsaya zabe . Ba adalci bane a tilasta wa wani ko wasu kan kada su tsaya takara . Hakkin jam’iyu ne su tsayar da yan takara na gari ta hanyar yin zaben fidda gwani na gaskiya .

Wata dama ta musamman da yan arewa zasu samu a zaben 2007 shine ta yadda manyan Yan siyasa daga Arewa suka sami damar tsayawa takara a inuwowin jam'iyyun su saura dame sai su bayyanawa al'umma me zasu gudanar dan a mara masu baya su ci zabe.
Ya kamata jama'ar Nijeriya musamman yan arewa su tantance su darge kan waye yafi cancanta bisa la'akari da haleyensa da rikon amana da gaskiya da sadaukar da kai da karbuwa a kowane sashi na Nijeriya .Kuma zaiyi kyau a lura da manufofin da kowannen su zai aiyana domin kada a rude mutane da kudi ko ayi masu shigar burtu azo ana dana sani .

Kungiyoyin dake wakiltar jama'a arewa musamman A.C.F dake karkashin jagorancin Cif Sunday Awoniyi da Northern Union karkashin jagorancin Dakta Olusola Saraki nada muhimmiyar rawan da zasu taka wajen ganin cewa an sami daidaituwa a tsakanin yan takara . Zai zama kuskura babba in aka fahimce su suna mara wani ko wasu yan takarar shugaban kasa da basu jama'ar arewa ke so ba .

Shugabannin al'umma a rewa musamman Yan siyasa da Sarakuna da Malaman Addini nada rawar da zasu taka wajen cire son rai da girman kai su ilmantar da jama'ar Arewa kan yan takarar shugaban kasa daga Arewa . Talakawan Arewa na kallon su kuma suna fatan ba za'a kara hada kai dasu ba dan hana su wanda suke so kamar yadda aka hada kai aka hana su Shugabanin da suka zaba a zaben 2003 .

Jama'ar Arewa ya kamata su lura da yan takara musamman yan takarar shugaban kasa wadanda suka mara wa tazarce baya. Yan goyon bayan tazarce basu da wani dalilin da zai sa su fito a yanzu suna neman takara saboda da sunyi nasara da babu batun takarar da suke yi a yanzu .

Fatan talakawan Nijeriya musamman na Arewa shine in mulki ya komo Arewa su sami damar cin moriyar tsarin dimokaradiya ta hanyoyin bunkasa aikin gona da makamashi da masana'antu da samar da ingantattcen ilmi da aiyukan yi da sauran su . Burin talakawan Arewa shine in mulki ya komo Arewa su gani a kas na Kare an ce ana buki a gidan ku yace in gani a kasa .

Haza Wassalam

Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com

Samar Da Ingantaccen Tsarin Dimokaradiya

Tarihin kafuwar tsarin dimokaradiya a Nijeriya wacce ta fara tun lokacin mulkin mallaka a kullum kan zama cikin tsarkakiya. Kabilanci da addini suna taka muhimmiyar rawa a siyasar nan kasar sai dai abun takaici masu fada aji suna amfani dasu wajen cimma burikansu na dauwama kan mulki.

A jamhuriyan farko jam'iyyun da yan siyasa suka kafa sun kasance jam'iyyun yanki da kabila . Manyan jam'iyyun siyasar lokacin kamar Northern People's Congress(N.P.C) jam'iyya ce da tasirinta da karfinta ya takaita ga Arewa kuma Hausawa da Fulani ne mafi yawan membobin ta. Ita kuma jam'iyyar Action Group (A.G) kabilar Yarbawa ne daga sashen Kudu maso Yamma suka kafa ta tare da mamaye ta. Sannan jam'iyyar National Council of Nigeria (N.C.N.C) ita kuma ta kasance ta kabilar Ibo daga yankin Kudu maso Gabas.

Rigingimun siyasar da ya kai ga rushewar jamhuriya ta farko ya ta'allaka ne ga kabilanci wanda shine hujjar da wasu sojoji daga kabilar Ibo suka fake dashi wajen hanbare gwamnatin jamhuriyya ta farko wanda ya zama sanadin da sojoji suka kutsa kai cikin harkokin mulki da siyasa .

Haka ma aka sake kwata tsarin jam'iyyun jamhuriyan farko a jamhuriyya ta biyu a inda jam'iyyun National Party of Nigeria(NPN) da People's Redemtion Party (PRP) da Great Nigeria People's Party(GNPP) keda tasiri da karfi a Arewa . Jam'iyyar Unity Party of Nigeria (UPN) nada karfi da tasiri a yankin Kudu maso Yamma yayin da ita kuma jam'iyyar Nigeria Peoples Party(NPP) nada karfi da tasiri a yankin Kudu maso Gabas.

Zaben da jam'iyyar NPN ta lashe a zaben 1983 wanda ya hada har da wasu jihohi a yankin Kudu maso Yamma yasa jam'iyyar UPN ta tada kayar baya domin tace sam bazata sabbuba bindiga a ruwa wai ace wata jam'iyya daga Arewa taci zabe a yankin da take da tasiri . Tashin hankalin da ya biyo baya na daga cikin dallilan da sojoji suka sake kwace mulki a hannun yan siyasa wanda ya sake maida Nijeriya baya game da cigaba da bunkasar tattalin arziki.

Da Janar Ibrahim Babangida bai soke zaben June 12 ba da jamhuriyya ta uku ta zama mafi inganci a tarihin siyasar Nijeriya . Jam'iyyun Social Democratic Party(SDP) da National Republican Convention (NRC) wanda dan takarar jam'iyyar SDP marigayi Cif Moshood Abiola da ya zama dan Nijeriya na farko da mafi yawan masu jefa kuri'a suka zaba wanda ba daga yankin su ya fito ba a matsayin dan takarar shugaban kasa .

A zaben 1999 wanda Cif Olusegun Obasanjo ya lashe shima ya fuskanci matsalar kabilanci inda yankin da ya fito na Kudu maso Yamma suka kyamace shi suka ki zaben sa badan komai ba sai dan Yan Arewa suka tsaida shi suke mara masa baya .Haka ma jam'iyyun da suka tsaya zabe in banda jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) jam'iyyar All Nigeria People's Party (APP a lokacin )nada tasiri da karfi ne a Arewa ita kuma jam'iyyar Alliance for Democracy (AD) nada gindin zama a yankin Kudu maso Yamma.

A wannan lokacin na mulkin Shugaba Obasanjo an sami yaduwar da kafuwan kungiyoyi masu tsattsauran ra'ayuka game da addini da kabila . Wadannan kungiyoyi da suke fakewa da addini da kabilanci sun kasance masu isar da sakonnin kiyayya da kyama da gaba a tsakanin al'umomin Nijeriya . Wadannan kungiyoyi sun kasance cikin abubuwan dake zama barazana ga dorewar dimokaradiya da hadin kan Nijeriya a matsayin kasa daya .

A lokacin zaben 2003 al'ummar Kudu maso Yamma kamar yadda al'addar su a siyasar Nijeriya ta kasance na mara wa nasu baya . Wani daga cikin manyan yakin cewa yayi " duk wani da ya zabi Buhari to tabbas shege ne"(Ma'ana duk wanda ya zabi wanda ba Bayarbe ba akan dan'uwansa Bayarbe to shege ne).Al'amurra sun sake kazanta inda kungiyoyi kusan na ta'adda masu ikirarin kare kabilar su kamar OPC da NDPVP da MOSSOB da MOSSOP sun tsunduma cikin harkokin zabe inda suke jaddada zaben dan takarar daya fito daga cikin kabilar su.

Dimokaradiya a Nijeriya na fuskantar barazanar kungiyoyi kabila da yanki kamar su kungiyar Yarbawa ta Afenifere da YCF (kungiyar dattawan kabilar Yarbawa ) da NU(Northern Union) da Ohanaze Ndigbo da ACF(Arewa Consultative Forum) da Middle Belt Forum da sauran su . Wadannan kungiyoyi ne da aka kafa su domin kare kabila ko yanki wanda maimakon su maida hankali kan abubuwan da suka shafi kasa gabaki daya sun fi maida hankali ne kan abunda ya shafi al'ummar su.

Aikace-aikacen kungiyoyin addini basa taimakawa tsarin dimokaradiya inda a bayyanai suke kira da a zabi dan takara da ake da addini daya dashi ba tare da la'akari da cancantarsa ba. Suna isar da jawabai da wa'azuzukan da kan kawo rabuwan kai da rashin mutunta juna a wuraren ibadun su musamman kan harkokin da suka shafi siyasa.

Har yaushe dimokaradiya zata karkafa a rin wannan yanayi a kasar mu Nijeriya?A yaushe jama'a zasu fara zaben shugabannin na gari ba tare da la'akari da kabila da yanki ko addinin suba? A yaushe yan siyasa zasu daina amfani da bangaranci da yanki ko addini wajen neman kuri'u ba? Wadannan suna cikin matsalolin da yan Nijeriya suke da bukatar shawo kan su kafin zaben 2007 . A yanzu mafi yawa daga cikin masu neman kujerar shugabancin kasa suna fakewa ne da batun yanki domin zaben su . Akwai kira'i kira'i da dama na cewa mulki ya dawo Arewa ko yankin Kudu maso Gabas dake kukan cewa su sau daya suka taba mulki ko kudu maso Kudu da suke cewa babu wani daga yankin su da ya taba shugabancin kasa . Duk an jingine batun cancanta da sadaukar da kai da rikon amana da shugabanci na gari kan neman shugabancin kasa bisa kabilanci da yanki.

Lallai zai dauki lokaci mai tsawo in har ana bukatar shugabanci na gari da ingantatcen tsarin dimokaradiya alhalin ana kauda kai ana son rai wajen zaben shugabani bisa yanki da kabila. In har da gaske muke kan samun shugabanci na gari to ya zama wajibi sikelin da zamu auna yan siyasa dake neman shugabanci ya kasance bisa sanin makamar aiki da sadaukar da kai da rikon amana da cancanta domin kasar mu Nijeriya ta kaima cigaba ta fannonin tattalin arziki da zaman takewa da siyasa .

Haza Wassalam

Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com

Nuna Wa Talakawa Banbanci a Nijeriyarmu ta yau

Nijeriya kasa ce data kunshi al'umma jinsi iri guda wato bakar fata mai mutane miliyan 140 . Kuma Nijeriya kasa ce da Allah ya albarkace ta da dinbin ma'adinai wanda itace ma kasa ta shida a sahun kasashen da suke da albarkatun man fetur a duk duniya . Amma abin takaici da bakin ciki shine talauci da fatara yayi wa al'umma katutu . Akwai tsagoron banbanci a rayuwar talakawa da masu mulki da yan barandar su .

Nuna banbanci da wariya a kasar mu yau sai dada karuwa da habaka yake yi a inda a al'amurran da suka shafi kiwon lafiya da zaman takewa da tattalin arziki da siyasa da ilimi da sauran su akwai rashin daidaito tsakanin talakawa da masu mulki da yan boko .
Talakawan a Nijeriya basa samun ingantattcen asibitoci da magani a inda ma aka same su zaka tarar da asibitocin a matsayin dakunan rubuta magunguna a inda in aiki za'ayi wa mutum in baida kudi to matsalar sa ce . Yayin da a bangare guda masu mulki da iyalen su kan fita kasar waje kawai dan a duba lafiyar su . Ta bangaren ilimi kuma ya'yan talakawa na hallartar makarantun da basu da kujeru ko tebura wasu ma a karkashin bishiyoyi saboda wasu makarantun ajujuwan su sun rushe . Malaman su basu da kayayyakin da suke bukata na koyar wa kuma sukan yi watanni kafin a biya su albashin su da bai taka kara ya karya ba . Inda a bangare guda zaka tarar da ya'yan masu mulki da yan boko a makarantu masu zaman kan su da ajujuwan dake dauke da na'urar sanyaya daki .

Ta bangaren muhalli kuma zaka tarar da talakawa a zaune ne a unguwannin yaku bayi ko ihun ka banza a inda babu tsabtattacen ruwan sha da wutan lantarki akan kari gashi kuma yanayin unguwannin basu ma kamaci dan'adam ya zauna ba saboda rashin tsabta da kulawa yayin da zaka tarar da masu mulki da yan boko suna zaune a unguwanni masu tsari da abubuwan more rayuwa .

Babban birnin tarayyar Nijeriya wato Abuja an fake da sunan tsara birnin an kori talakawa daga garin a inda aka rushe masu gidaje da wuraren sana'aoin su . Abuja ta kasan ce ta masu mulki da yan boko su kadai ! Kai a hatta wuraren bauta ana nuna wa talakawa banbanci da wariya a inda ake ware sahun farko da kujerun gaba ga masu mulki dake zuwa da jibga-jibgan masu tsaron lafiyar su suna zazzarewa talakawa ido. Haka kuma ta fannin sufuri talakawa har gobe suna amfani ne da jakuna da kekuna da manyan motocin daukan kaya da tsofaffin motoci da Achaba domin zirga-zirgan yau da kullum . Su kuma masu mulki da yan barandar su suna hawan motoci masu tsadar gaske ko su hau jirgin sama in tafiya ta kama su .

In talaka ya kukuta ya sami ilimin zamani da kyar zai sami aikin yi koda yake ma wadanda suke aiki a hukumomin gwamnati a yanzu ma ana ta rage su . Su kuma ya'yan masu mulki da mutanen su na zama manyan manajoji da daraktoci a manyan kamfanoni da iyayen su suka kafa da dukiyar haram da suka same ta ta hanyar cin amanar dukiyar kasa dake hannun su. Wadannan kadan ne daga irin banbance - banbancen da wariyar da ake nuna wa talakawa a wannan kasar mai dinbin arziki . Da ace masu mulki suna kwatanta adalci da akalla ba za'a yi fama da fatara da rashin daidaiton da ake ciki a yau ba .

A yaushe yan Nijeriya zasu farka su tashi domin kawo karshen wannan wariya da banbanci a kasar mu ta haihuwa? A kuma yaushe guguwar canji da sauyi zata kada wanda zai zama sanadiyar samun yanci da daidaito da mutumci da talakawan Nijeriya zamu sami daidaituwa suma a mutumta su kamar yan kasa masu cikakken yanci ? A yaushe talakawan wannan kasar zasu sami jagoran da zai zo masu da kyawawan manufofin da zai samar da cigaba da kawo karshen zalunci da danniya da kama karya?

Talakawan Nijeriya tsawon shekaru suke ta fata da addu'ar Allah ya basu shugabanni na gari masu tausayi da hangen nesa da rikon amana da gaskiya. Amma koda yaushe in kamar hakar su zata cimma ruwa sai a kawo karshen irin wadannan shugabannin ta hanyar juyin mulki ko murkushe duk wani yunkurin neman yanci da karfin mulki da dauri da karfin Naira ko ta hanyar magudin zabe ko bada cin hanci da mukaman siyasa.

Tarihin gwagwarmayan neman yanci da daidaituwa dan neman wa talakawan Nijeriya canjin ga samun nagartattcen rayuwa ba zai taba mantawa da gwarazan mazaje da sukayi tsayin daka ga ceto talakawa ba. Fittatu daga cikin su akwai kamar su Marigayi Malam Aminu Kano da ya jagoranci samar wa talakawa yanci a hannun masu mulki na kama karya da Cif Gani Fawehinmi wanda yayi fice a sahun gaba wajen yaki da zalunci da danniya wanda ya jawo masa dauri sau da dama musamman a zamanin mulkin sojoji . Haka kuma tarihi ba zai manta da Marigayi Malam Sa'adu Zungur da Dakta Tai Solarin da Alhaji Abubakar Rimi da Kanar Abubakar Dangiwa Umar da Alhaji Balarabe Musa da Kamred Adams Oshimole da Fasto Olubunmi Okogie da Dakta Yusuf Bala Usman ba domin sunyi fice a tsawun gaba wajen kokarin kwato ma talakawa yanci a Nijeriya.

Tabbas wata rana talakawan Nijeriya suma zasu dara a daina nuna masu banbanci da wariya a kasar su ta haihuwa inda za'a sami wadattacen abinci ga kowa da hanyoyin sufuri na gari da kyawawan muhalli da samun ruwa sha mai tsabta da wutan lantarki akan kari da aikin yi da zabe ba tare da magudi ba .

HazaWassalam

Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com

Read Shehu Mustapha Chaji

Your Views

He plays with English words. When he starts playing with them, he is a good copy for any journalist. Reason: he makes his points without a blink of the eyelids and he makes them very convincingly.Problem is, you must be alert all the time to stop Okadigbo before he forgets he is not in a lecture room but fielding questions with a journalist..."
Comfort Obi, The Sunday magazine, Feb. 13, 1994.

The youths of Africa and Nigeria should be happy. The declaration of Buhari as presidential aspirant has made me believe there is more hope in Nigeria. Buhari becoming president in 2003 will not only make Nigeria proud of their country, but it will also awaken their patriotism, dedication and loyalty to our fatherland. I feel and believe that Buhari is a leader that will lead us to prosperity. To our general, more grease to your elbows.
Sagir on 17.11.2002 at 16.11

... He is that kind of person: no airs, no hang ups, simply free.But Dr. Okadigbo has all those intimidating credentials ...chains of degrees from places as varied as East Germany where he attended Karl Marx University, Leipzig to the United States of America, where he attended the CatholicUniversity of America...Dr. Okadigbo discusses politics like a tested general discussing tactics of war...a philosopher, academician, politician, author, publisher... Peter Ishaka, African Vision, Nov. 6, 1995.The Messiah we are looking for has finally arrived. We implore Nigerians not to miss the rare opportunity we have at hand so that equity, justice and discipline can be restored to our battered nation by voting General Buhari into office come 2003.
Usman Bashir, 22.11.2002 at 15.18

..As an intellectual, he lifts the issues beyond the mundane, coming in cadence and leading the audience into the dawn yet unknown. As a politician, he posits the pursuits of power the way it is not mistaken as mere spontaneous action - to build, not to destroy. As a strategist, he delivers the measures of the plan the way it disarms the not-so-prepared. When it is said that Dr. Chuba Okadigbo is a formidablestriker, it is meant to begin to look at the many dimensions of the man..."-Igbonegwu Ogazimorah, the Post Express, Jan.27 1997

First and foremost, I am grateful to God for giving me the opportunity to communicate with my leader whom I highly respect and even ready to vote for as my President come 2003.I came to realize that Buhari is a strong alternative to the present administration because he has done it to the common masses of this great country called Nigeria. My reason is that if Buhari would be allowed to at least spend 4 years in the governance of Nigeria, the country will be better than it is presently. His record as a Head of State include the following:
Accountability in governance was restored.Instilling discipline in the affairs of all the citizens.He fought corruption to the core and there were no sacred cows in his administrationBelieving in Nigeria's professionals and utilizing them, as he did in PTFPutting much priority in Agriculture, to encourage people to return to farming, with all inputs and resources available.Education and health sector were adequately taken care of during his regime and PTF era.Finally, Buhari is a God-fearing leader with a good intention to carry all people along irrespective of their differences. He will also never succumb to any blackmail.Mustapha Ahmad, Dutsin Ma.
... That Chuba Okadigbo is an enigmatic personality is not in doubt. But not a few people believe that he can be unpredictable, that perhaps explains why..he has chased the office of Nigeria's Senate President. Until he got it....Okadigbo is without doubt, a man of deep intellect and a consummate politicianwho knows when to advance and when to retreat. but he is going to be a hard nut to crack for the Executive arm of Government, if there is any conscious attempt to undermine the powers of the Legislature..."
-Eniola Bello, Amanze Obi and Folabi Lawal, ThisDay, Dec. 19, 1999.

Never in the history of our nation, other than during the tenure of this administration, have we witnessed an administration that is against its citizens; an administration that is so weak to protect the lives and properties of its subjects; riots prevailed from Shagamu to Lagos, Odi, Kaduna, Kano, Jos, Zaki Biam, Niger Delta, Abia, Taraba, Tafawa Balewa, etc, leaving thousands dead and properties worth billions of Naira lost; an administration that has institutionalised corruption and top it with an international medal as the second most corrupt nation on earth. Total abuse and violation of constitutional provisions; resort to tribalism, nepotism and excessive strikes, including that carried out by the Nigerian Police; collapse and breakdown of social infrastructures; an administration that can only boast of GSM as its achievement in about four years.Hope seem to diminish as Ali Baba and his gang took over and hold us to ransom. They have planned to pass over batons to every member of their gang to continue the unprecedented corruption in the world. That the nation should be destroyed is none of their business as they have amassed billion of dollars which is our own money to foreign accounts and for their own children to take over from where they have stopped.Suddenly, light appeared as General Muhammadu Buhari (rtd) joined politics not only to participate but also to contest for the presidency. Sir, with your appearance the game started to change and the cowards are withdrawing into their shells and once again the masses saw hope and a leader they could rally upon to lead them salvage Nigeria together. Sir, my advise to you are, firstly, you should know that the Nigerian elite especially those from your region which is the North are against your aspiration. We understand that it is not you they are against but your principles; we understand that they are against us the poor masses, the oppressed and downtrodden. They want us to continue to live in abject poverty and illiteracy to enable them continue their kleptocracy and their children take over from them. They have killed the education system while their children study abroad or in the most expensive private schools here in Nigeria. He who denied you education have completely destroyed you and will continue to dominate you forever.Sir, on the other hand, we the poor masses, the oppressed and downtrodden are with you, ready to cast our votes for you not because we felt that you took our concern as your concern, our plight as your plight. We also felt that you have the potential to lead us to freedom, abundant food, security, employment, equity and justice.Sir, God willing, if you occupy Aso Rock, maintain justice in the administration and impose it on your own self and seek the consent of the people. It is the common man who is the strength of the state. It is he who fights the enemy. So live in close contact with the masses and be mindful of their welfare. Unclose the tangle of mutual hatred between the public and the administration and remove all those causes, which may give rise to strained relations between them.Therefore, the foremost concern of your administration should centre on WELFARE. This welfare include enough food for all. Millions of Nigerians today cannot afford three meals per day. Million are hungry resulting in prostitution, stealing, etc Other issues are all secondary; agriculture should be your priority.Other parts of this welfare should include enough salary to let civil servants, police, army, etc, enough to keeping them above temptation. This will drastically reduce the rate of corruption. Sir, please ask any salary earner to inform you about his condition.Sir, create employment for your youths and unemployed. In all six geographical zones of this great nation able-bodied young men and women cannot source for a living, they become available tools for armed robbery, fraud, political thuggery, prostitution, drug related cases and upon all engage in riots to kill, loot and destroy property.Sir, we the masses of this great nation don't ask for too much. We are only asking for food, shelter, employment, security of our lives and our little belongings, education, functional medical centres, good roads and efficient transportation system to enable us conduct our legitimate social, religious and economic responsibilities.Lastly, sir, the Most High is with you for the good intention you have for this great nation and its people. And we the poor masses, the oppressed and downtrodden, the youths the old, the civil servants, the army, the police, the Yoruba, the Igbo, the Hausa-Fulani, the Idoma, the Efik, the Igala, etc and all patriotic citizens of our great nation are with you. We will continue to pray for your eventual success at ANPP convention and final occupation of Aso Rock in 2003, God willing. And never again would we fold our arms to watch traitors embezzle and cause great harm to our dear nation. Surely as you have once said, "We have no any other country than Nigeria; we should stay and salvage it together."
Shehu Mustapha Chaji, Former Secretary-General, Students Union Government, Bayero University, Kano.


...At close quarters, the specks of grey become more permanent. His head. His chin. Even slightly, his brow. all of these complement his legendary distinguished looks...Okadigbo is a Roman Catholic...The new generation churches probably wouldn't mind having Chuba Okadigbo, 59, exudes such an overwhelming charisma that would leave many Pentecostal pastors panting. The type that keeps the congregationglued to the pulpit....Another fire anyone would have expected to fizzle out is his passion for the Senate-the house that caved in under him.But he only referred to a portion of the poem, titled IF, by a British deep thinker, Rudyard Kipling. "If you can meet with Triumph and Disaster and treat those two impostors as just the same. If you can fill the unforgiving minute with sixty seconds oflong-distance run, yours is the earth and everything that's in it." That of course is vintage Chuba Okadigbo".-Mobola Lanre-Badmus, Hallmark, Jun.13 13-19.

I share the BUHARI aspiration the goals ideals of the General to transform the Nigeria society from it present state of monumental decade cant to a greater country like in the good old days.We shall set to serious work but before then let me congratulate the GENERAL in advance by God's will as the next President come 2003. I have been looking for this very chance and a great one indeed. I want to play an active role a real active role in your team, any role of any size. AREMU must go by God's will come 2003.

Momoh J. Bello, Dept of Biological Sciences ABU Zaria.
..Former Senate President, the Rt. Hon. Dr. Williams Wilberforce Chuba Okadigbo is a highly engaging personality. He is cerebral and fecund.He is flamboyant and stylish... To him, knowledge is power and as a philosopher king, he believes firmly in the competence of logic...It was a case of the deep calling unto the deep wherever he was presiding. A master of bombast, Okadigbo, well at home with high fallutin language...who is now chairman of the Senate Committee on Riots, Crises and conflicts, has found some defining roles for himself especially as champion of demarginalisation of the Igbo.On December 17, 2001, on his 60th Birthday, he addressed a press conference on the state of the nation. The pertinent issues that he dwelled on,included the Biafran debate, Electoral Act, De-marginalisation, etc. He began with a departure and ended with an arrival. It was a vintage Okadigbo..."-Sufuyan Ojeifo, Sunday Vanguard, Dec. 30, 2001.

..Solid intellectual and President of the Senate, Dr. Chuba Okadigbo was the chairman of the occasion on the Awolowo Foundation Annual Lecture and 91st Posthumous Birthday of the late Chief Obafemi Awolowo. Typical, he arrived the show as the master and was to take over the show but for somedisplay of humility. Okadigbo is known across the land as one of the most solid intellectuals in the country. His presence brought a colour of theefficiency and eloquence of the old order, but he carried with him a resounding power of balanced attribution for a resurgent Nigeria..."-The Post Express, Mar. 7, 2000.

..Dr. Okadigbo has a bent for political concerns...Though quite chatty and sociable, he was a canny political bruiser..Chuba could read their [political, opponents] minds with the discriminating passion which some men reserve for women and horses and the Hausa-Fulani for kola nuts.."-Alh. Shehu Shagari, President of Nigeria 1979-1983 in his book, BECKONED TO SERVE, 2001.

..I had heard of Dr. Chuba Okadigbo but had never had the opportunity of meeting him. I was aware that he had taken it upon himself to spearhead theissue of my return home. I had followed from a distance his initially single-handed efforts to sow the seeds of discussion.I had become aware of his courageous and single-minded mobilisation of opinion both within his party and without- amongst the Igbos and their friends.I was aware, for sometime, that for sometime this brilliant political tactician had raised the issue of my continued exile from the status of the unmentionable to a subject of open national debate. ...I got home from work to be informed that a certain Dr. Okadigbo had arrived from Lagos, was at Hotel Ivoireand was anxious to meet with me... I turned right back and drove past my office once more, into the Hotel Ivoire...The first meeting was polite and very restrained and not until two hours later in my sitting room in Bingerville did the atmosphere relax. The drive home had been full of platitudes and probing questions. He divulged his mission over lunch and by the time coffee was served, Chuba and I had become as childhood friends.. We spoke with joy and without inhibitions. On that inauspicious, yet memorable day, I learnt for the first time that the President [Shehu Shagari] of my country had decided to put an end to the agony of my exile. When Chuba left many hours later- for we talked into the night- I decided to become once again a practising Christian... ...I tried to imagine what kind of reception I would get in Lagos....What my eyes saw as we taxied into the Ikeja Airport surpassed my wildest dream. It was an ocean of faces for as far as the eye could see... There was a bang around me..., I stepped on a TV camera; I stepped on abandoned shoes, hand bags, hats, human feet. I was flustered. Some people, including a painting, bearded man clad in red cap and flowing white agbada and some security men were pulling at me. That man was Chuba Okadigbo..."Chukwuemeka Odumegwu-Ojukwu in his book, BECAUSE I AM INVOLVED, 1989.
Home

Curbing political violence in Nigeria

The history of Political transition in Nigeria is one that is characterised by violence, rigging and near breakdown of law and order. These very factors contributed to military incursion into politics during the First and Second Republics. And now with another election around the corner political violence is rearing its ugly head once again.
As we are heading toward the April polls, events unfolding are clear signs of political violence and instability .There have been political clashes between supporters of different parties and even supporters of different candidates within the same party. These incidents have occurred in states like Kwara, Benue, Adamawa, Kano, Zamfara, Plateau, Jigawa, Ebonyi, Imo, Borno, Gombe, Delta, Edo etc. Some of these clashes have claimed lives in states like, Delta, Ebony, Benue, Imo, Plateau and Kwara. If nothing is done by the government to stop these incidents, only the Almighty knows what will happen. The April polls will once again test our ability to maintain democratic rule. But we pray to have a smooth, violence free and successful transition.
The political parties have the responsibility to enlighten their supporters to be law abiding and that democracy is not about killing, maiming and destroying opponent’s lives and property.
The security agencies should be alert to deal with troublemakers and shouldn’t allow themselves to be used by incumbent office holders for selfish political gains. INEC should ensure free and fair elections which will guarantee and safeguard our democracy. The incumbent office holders shouldn’t use their offices to intimidate, rig, or harass other contenders as these can lead to political violence.
All political parties should also be given equal opportunities to canvass for votes without intimidation or denial of electronic and print media. All office seekers should lead by examples of political tolerance and respecting the ground rules for fair play.
Shehu Mustapha Chaji, P. O. Box 248, G/Gyadi, Kano, Kano State.

Kano ANPP please don’t mock democratic process

The conduct of ANPP governorship primary in Kano State, which saw the emergence of Alhaji Ibrahim Ali Amin (Little) as the ANPP gubernatorial candidate is rumoured to have been cancelled.
The recent rumour in town is that "Little" will step down for a candidate that up till now has not join the party and that the deputy governor slot will be taken by another candidate that did not up till now also join the party.
Any attempt whatsoever to impose "foreign" candidates on ANPP in Kano will be a mockery of the democratic process of conducting primaries; abuse of process and procedures, which will eventually spell doom for the party in the state, and it would not be accepted. Why in the first place did the party waste time, energy and resources to conduct its convention? Why should due process and procedure be bastardised and reduced to personal interest and selfish agenda? Or is it that Alhaji Ibrahim Ali Amin (Little) is not competent?
All interest groups or people who want PDP to be voted out in Kano State should join the ship captained by Alhaji Ali Amin (Little) as Kano State ANPP gubernatorial candidate. For qualitative health, education, economic empowerment etc. Anything short of this will be very unhealthy for the ANPP in Kano State.
Shehu Mustapha Chaji,

Wake up call for the masses

The constant religious and communal crises in Nigeria are the creation of the elites who directly or indirectly promote such crises for their selfish means. Nigeria is a multi-religious, multi-cultural and multi-ethnic nation which is the creation of the former British colonial imperialists who amalgamated the northern and sourthern protectorates for cheaper and easier administrative purposes without caring to put in place mechanisms that would bring about tolerance and understanding to the different strange bed follows that will stay together as one people.The Nigerian people either Muslims or Christian have the same enemies. These enemies include our political leaders (either civilians or military) traditional rulers, religious leaders and their cohorts who partake in the wanton corruption and outright stealing of national wealth for their personal and selfish ends. At the centre, the ruling elites and their cohorts sit together without religious and tribal differences to get what they want and after returning to their different places they preach hatred and animosity to confuse and deceive their followers.The frequent crises give the elites especially the political class cover to loot more as attention is always shifted from developmental issues to how to solve the crises, as witnessed in the case of the suspended Governor Dariye of Plateau state who for months could not even pay salaries and has a very poor performance in office.Since the first occurance of religious/tribal conflict during the military dictatorship of General Ibrahim Babangida who refused to use political will to solve the problem, it has led to further occurrences such as in Zango Kataf, Tafawa Balewa, Numan, Kano etc. The present controlled PDP government for the past five years has also failed to solve the religious/tribal conflict after its first occurrence in Shagamu.President Obasanjo who’s administration has witnessed the killing of thousands of Nigerians could not stop it due to lack of political will to deal with the situation.Nigerians of different tribes and religious background should be wise to understand that they have the same enemy or common enemy and should collectively challenge and oppose them instead of shedding innocent blood. Nigerians should be concerned with how they can develop the country and stop fighting we should be asking question like. How can we have good governance and how can we bring about sanity in our democracy? When Northerners were ruling the country, the common Northerner did not have special benefits and privileges and now with President Obasanjo, the life of the ordinary Yoruba-man has not changed. The Nigerian people collectively have a common enemy which is not religious or communal and as such they should shine their eyes well-well.
Shehu Mustapha Chaji G/Gyadi Kano

THE BAD AND UGLY FOR 2007

Eventhough 2007 election is a bit far away and INEC has not yet lift the ban for 2007 campaign ,those angling for various elective posts are directly or indirectly widening their area of influence . Among those eyeing the presidential seat are former military dictator President,General Ibrahim Babangida and Vice President Atiku Abubakar.Their supporters are trying all they could to convience Nigerians that their candidate is the best .Different kinds of organisations and associations are springing up to garner support for them as it has become a sort of venture that some monies could be pocketed in this trying period of economic hardship and widespread poverty . But the quetions to ask are ,what has the evil genius ,General Babangida and handbag of the President ,Vice President Atiku Abubakar have to offer to Nigerians ? General Ibrahim Babangida has ruled this nation for eight years .During his regime among other things for the first time Nigerians understand what really is poverty ,thanks to his Structural Adjustment Proggramme (S.A.P).Naira looses its value to foreingn currencies ,workers were retrenched,religious and communal crisis became order of the day ,politicians were ban and unbanned ,corruption was instittutionalised , students ewre killed all over the country during Ango Must Go struggle ,opponents were thrown into prisons and some died in mysterious circumstances ,democracy was raped and brutalised which led to June 12 crisis et.c. Vice President Atiku Abubakar is the second citizen of the presnt administration .An administration that has forced down the throats of Nigerians cycle of increases of petroleum products,noted for corruption and was awarded first,second and third positions globally ,frequently ehno-religious crisis that had led thousands to their early graves ,insecurity which led prominent Nigerians to be among those assasinated and yet the goverment could not bring to book the culprits .He has never voiced out his opposition to the various policies that on the day increase poverty and untold haedship to Nigerians. The agitation for the presidency to return to Northern part of the country will be a clamour in vain as the two major contenders for now cannot boast of improving the lives of common Nigerians talkless of the North.The two duos cannot alleviate the sufferings of pauparised Nigerians as they all had the oppurtunity to better the lot of the common man but had prefer to look the other way . General Ibrahim Babangida and Vice President Atiku Abubakar are not for now the types of leaders that we want to return Nigerian back on track to economic well-being ,development and security after President Obasanjo in 2007. Nigerians at this stage had to take their destinies into their hands .The meagre amount giving to some to collabrate in imposing leaders that do not care about improving their lives should have a second thought. The various anti-people policies since when General Babangida seize power continues down to the present administration which he (Babangida)played a significant role in making sure that President Obasanjo took over from General Abdulsalam Abubakar.General Babangida had never once spoke on behalf of the Nigerian people that the masses are suffering.And for the first time in our history as a nation many are commoting suicide as they could no longer cope with the harsh condition of living today in Nigeria.As for Vice President Atiku he is part and parcel of all the goods or wrongs of this administration. Nigerians should know that the coming generations of unborn Nigerians will never forgive us if we fold our hands and allow our country to be pauparised through institionalization of poverty as the two duos are birds of the same feathers.
Yoursfaithfully
Shehu Mustapha Chaji

Ibrahim Little and P.D.P

The media recently carried the news that Alhaji Ibrahim Amin Little has decamped to People Democratic Party (P.D.P).The news came as a great shock to many of us who are supporters and admirers of Ibrahim Little.In the year 2003 and even before it, Alhaji Ibrahim Little happens to be not only a ANPP state Chairman in Kano but also the gubernatorial candidate of the party before some circumstances shove him aside and Mallam Ibrahim Shekarau replaced him and won the election as Kano state Governor. Though Alhaji Ibrahim Little decamped to P.R.P and contested as the party gubernatorial candidate .The news about his decampment to P.D.P is very disturbing and uncalled for as it clearly portrays him as a floating politician, an opportunist and seem to lack proper knowledge of what party politics is all about. His decampment to P.R.P then could be excused as out of anger, frustration and disappointment as what happens that led to his loosing out in power play .What justifications and reasons does Alhaji Ibrahim Little has to join P.D.P whose antecedents for the more than five years in power had been continuous introducing policies that day after day increases sufferings and hardships to the Nigerian people. The party whose trademark had been cycles of incensement in petroleum products, insecurity as never before in our history, corruption that led to awards of international medals ,we can go on listing them. And also the P.D.P in Kano which had not known peace within itself and divided into sects led by different strange bed fellows.Alhaji Ibrahim Little ,you had disappointed your supporters and admirers by joining the P.D.P. Also this act if you are not cautious will led you to early political graveyard. If the penniless could outsmart you in power play and frustrate you out of ANPP,how can you contend with political giants in Kano P.D.P such as Alhaji Abubakar Rimi, Hon. Ghali Na’abba, Alhaji Rabi’u Musa Kwankwaso, Alhaji Aminu Wali and Alhaji Musa Gwadabe? How can you outsmart Alhaji Aminu Dabo, Hon. Ghali Na’abba, Senator Bello Hayatu Gwarzo, Dr. Yakubu DanHassan (when he returns to P.D.P) e.t.c in P.D.P gubernatorial primary if you still have the intention to contest for governorship under P.D.P in 2007? Which of the P.D.P sects will you squat with? Alhaji Ibrahim Little, return to the first house you help to build and stop drifting further into political wilderness. Be on the positive side of history, politics is more than seeking platforms to contest for elective offices or to campaign for a presidential candidate who deep down in your heart you knows is unpopular in Kano and is unsaleable to any right minded person that hopes well for Nigeria and its people.
Shehu Mustapha Chaji P.O. Box 248 G/Gyadi, Kano.

QUDS DAY AND SOLIDARITY TO PALESTIANS

QUDS DAY AND SOLIDARITY TO PALESTIANSThe late Imam Khomeini in July 1979 issued a statementaddressing Muslims and freedom lovers all around theworld that every last Friday of the Holy month ofRamadan as the International Day of Quds.What is Quds day?Quds refers to what is today calledPalestine to the Muslims and State of Isreal to theJews. On the land stands Masjid Aqsa orBaitul-Mukakkadas and which is firstqibla(direction)to the Muslims ,and also presently thethird most Holy Mosque to the Muslims after the HolyKa'aba and the Mosque of the Holy Prophest(s.a.w)atthe Holy city of Medina .Quds day is a day for unityamong the Muslims of the world , a day set aside forMuslims to campaign against Isreal's hatred of theMuslims and to determine the destiny of the Palestiansby exposing the future attacks of Isreal occupyingregime not only against Palestine but on Muslims allover the world.The years after the second world war will beremembered not only to the Palestians and Muslims ,butalso to all freedom lovers all over the world as theera of forcefully occupying Palestine by Isreal.It isalready known fact how the state of Isreal had overthe years created a climate of intimidation ,threat and daily killings of Palestians including childrenand women ,torture and forceful exile of thousands ofPalestians,,bulldozing of Palestians homes andfarmland s,Reducing the Palestians to slaves withoutany iota of dignity.These atrocities committed byIsreal occupied state continues to present day whilethe so-called civilised and super powers had beensupporting the actions of Isreal either directly orindirectly ,especially the United States of America.Quds day is the day that lovers of freedom ,justice,peace,equality and human rights all over the worldshows their solidarity to the oppressed Palestine andalso at the same time advocate the message ofPalestians sufferings and plight to those that areignorant or misinformed about the hardship they areexperincing at the hand of Isreal .It is a day thatfor more than two decades the conscious Muslims andNon-Muslims had been observing in their own littleways to condemn and drum support for the oppressedPalestine .Quds day is unique in the sense that solidarity to thePalestians is reaffirmed by all Muslims and justicelovers all over the world.It is a day to revived hopesin the heart of Muslims world and thePalestians.Remember Quds day in your own little way asa day of hope and total solidarity to the oppressedPalestians ,and significance of Masjid Aqsa orBaitul-Mukaddas to the Muslims all over the world.

QUDS DAY AND SOLIDARITY TO PALESTIANS

QUDS DAY AND SOLIDARITY TO PALESTIANSThe late Imam Khomeini in July 1979 issued a statementaddressing Muslims and freedom lovers all around theworld that every last Friday of the Holy month ofRamadan as the International Day of Quds.What is Quds day?Quds refers to what is today calledPalestine to the Muslims and State of Isreal to theJews. On the land stands Masjid Aqsa orBaitul-Mukakkadas and which is firstqibla(direction)to the Muslims ,and also presently thethird most Holy Mosque to the Muslims after the HolyKa'aba and the Mosque of the Holy Prophest(s.a.w)atthe Holy city of Medina .Quds day is a day for unityamong the Muslims of the world , a day set aside forMuslims to campaign against Isreal's hatred of theMuslims and to determine the destiny of the Palestiansby exposing the future attacks of Isreal occupyingregime not only against Palestine but on Muslims allover the world.The years after the second world war will beremembered not only to the Palestians and Muslims ,butalso to all freedom lovers all over the world as theera of forcefully occupying Palestine by Isreal.It isalready known fact how the state of Isreal had overthe years created a climate of intimidation ,threat and daily killings of Palestians including childrenand women ,torture and forceful exile of thousands ofPalestians,,bulldozing of Palestians homes andfarmland s,Reducing the Palestians to slaves withoutany iota of dignity.These atrocities committed byIsreal occupied state continues to present day whilethe so-called civilised and super powers had beensupporting the actions of Isreal either directly orindirectly ,especially the United States of America.Quds day is the day that lovers of freedom ,justice,peace,equality and human rights all over the worldshows their solidarity to the oppressed Palestine andalso at the same time advocate the message ofPalestians sufferings and plight to those that areignorant or misinformed about the hardship they areexperincing at the hand of Isreal .It is a day thatfor more than two decades the conscious Muslims andNon-Muslims had been observing in their own littleways to condemn and drum support for the oppressedPalestine .Quds day is unique in the sense that solidarity to thePalestians is reaffirmed by all Muslims and justicelovers all over the world.It is a day to revived hopesin the heart of Muslims world and thePalestians.Remember Quds day in your own little way asa day of hope and total solidarity to the oppressedPalestians ,and significance of Masjid Aqsa orBaitul-Mukaddas to the Muslims all over the world.

WAITING FOR OUR ROSA PARKS

Civil rights icon Rosa Parks, the black seamstress who refused to give up her seat on a Montgomery , bus to a Whiteman sparked a revolution in American race relations. She died recently at the age of 92 years .Her refusal to succumb to segregation and discrimination because of her skin color sparked up the movement that put an end to segregation against blacks in America.

She is now a symbol of resistance against white segregation , her boldness and resistance against inequality by her fellow country men led to a resistance by her fellow blacks to resist inhuman treatment ,injustice ,domination ,exploitation ,inequality and segregation which made blacks to become second class citizens in their own country.

Nigeria , which is a country of the same race "blacks" with a population of about 120 million people , is presently in the same condition that Rosa Parks found herself in the 1960"s in the United States .But how is Nigeria related to Rosa Parks condition in the 1960"s when we are all of the same black race ? Is segregation to be found in the present day Nigeria in the 21st century ? These are the questions with which this write-up will make an attempt to link that period in United States of America’s history to Nigerians conditions in the present time.

Nigeria is a nation blessed with abundant human and natural resources , and is the sixth country in producing crude oil in the whole world . Unfortunately , abject poverty can be seen with naked eyes in this country .The is inequality and segregation between the ruling class and the masses.

The segregated masses in Nigeria have hospitals that are more or less consulting clinics, while the ruling elites and their families travel abroad just for medical check-ups. Children of the Masses attend schools that are ruined buildings or under the tree without tables , chairs and necessary teaching materials with teachers that are not paid their meagre salaries for months , while the children of the elites attend private owned schools that their classes are fully air conditioned!!! The masses lives in ghetto’s where there is no water and epileptic power supply and totally unhygienic for human beings to live decently and while the elites live in polished reserved areas.

The masses have been chased out of the Federal capital (Abuja) as the master demolisher in the name of town planning had destroyed all what the masses managed as their homes and sources of living hood. Abuja , the federal capital of Nigeria is only for the elites. What kind of segregation! Masses in Nigeria are even segregated in places of worships. The front seats and first rows of churches and mosques are reserved for the powerful ruling elites who come to places of worship with their stern armed looking security personnel. The masses means of transportation still remains donkeys, bicycles ,lorries, rickety buses and Okada while the ruling elites and their cronies ride in polished ,dark exotic cars that the price of one single car can purchase the whole of the cars owned by a transport company.

When masses in Nigeria managed to obtain western education there is no employment as even the ones presently employed in government institutions are being retrenched in mass, the elites children are C.E.O’s , M.D’s , G.M’s e.t.c of multi-billions companies that were established with ill-gotten money that had been looted from our national treasury by their parents .These are few areas mentioned that masses in Nigeria have been segregated which if the wealth of the country will be evenly distributed at least there will be no abject poverty in the country.

When will Nigerians rise up to resist this sort of inequality and segregation in their motherland? When will an incident such as that of Rosa Parks occur and the whole Nigerian masses rise to obtain their freedom, dignity and honor to be regarded and accepted as fellow equal human beings in our collective country? When will our Martin Luther King (Jr) emerge with a dream of liberating his fellow countrymen from clutches of suppression, oppression, exploitation, domination and inflation ?

How long will be our waiting for our Rosa Parks? Though we had so many that had led the part of Martin Luther King (Jr)but due to the Nigerian "factor" their movements are either terminated by military incursion or by crushing such movements with force, imprisonment, Naira and political appointments.

The Nigerian masses and history of freedom and liberation will never forget those Nigerians that rose to defend the common man ,prominent among them are Mallam Aminu Kano, who fought against the feudal lords in the North whose styles of oppression and injustice will be mistaken for fairy tale, Chief Gani Fawehinmi who for decades had been in the fore-front of fighting against injustice which made prison to be his second home during the military era .History will also not forget those prominent sons of Nigeria that stood for the masses rights, Mallam Sa"adu Zungur ,Dr.Tai Solarin, Prof.Wole Soyinka,Alhaji Abubakar Rimi, Col.Abubakar Dangiwa Umar,Comrade Adams Oshimole,Alhaji Balarabe Musa, Rev.Olubunmi O kogie and Dr.Yusuf Bala Usman.

Really for sure things will change some day and Nigerian masses will not be segregated and turned to second class citizens in their own country where there will be enough food for all ,good roads and transport network, comfortable shelter, constant water and power supply ,employment and job security and conducting free and fair elections.

Yours truly

Shehu Mustapha chaji