Mafi yawan yan-Nijeriya nada yakinin cewa da an gudanar da zaben 2003 ba tare da magudi ba da Janar Muhammadu Buhari na dab da kare wa'adin zango na farko a matsayin sa na shugaban kasa mai cikakken iko a ranar 29 ga watan Mayu .Janar Buhari ya kabulanci zaben shugaba Obasanjo har zuwa kotun koli ta kasa da ta tabbatar da cewa Cif Olusegun Obasanjo ne ya lashe zaben 2003.
Duk da kasantuwar abubuwan da suka faru a zaben 2003 , maimakon gwiwar Buhari tayi sanyi sai ya kara hazama da nitsewa cikin harkokin siyasa da kokarin ganin an samar da shugabanci na gari a tsarin dimokaradiya . Janar Buhari a yanzu yana ta shirye-shiryen sake fitowa takarar shugaban kasa a zaben 2007 kuma yana cikin wadanda ake ganin cewa suna sahun gaba-gaba wajen maye Shugaba Obasanjo a 2007 .
Zaben 2007 zai fi ta 2003 zafi da wahala ganin cewa mafi yawan yan takarar daga arewa suke wanda shine yankin da Janar Buhari ya fito , kuma gashi har yanzu yana son sake tsayawa takara a jam'iyyar hamayya ta ANPP.
Janar Buhari nada jan aiki a gaban sa kafin ma ya sami damar tsai dashi a matsayin dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar ta ANPP .Gwamna Ahmed Sani da Bukar Abba wadanda a shekarar 2003 suna cikin masu goyon bayan Buhari suma sun fito dan neman shugabancin kasa karkashin jam'iyyar ANPP .Ga kuma Alhaji Bashir Tofa da yan takara da zasu yi ta kunno kai kafin taron fidda gwani na jam'iyyar a watan disamba . Ko yaya zata kaya tsakanin Janar Buhari da gwamnonin jam'iyyar sa masu neman takarar suma a tsayar dasu da ragowar yan takarar a karkashin jam'iyyar sa ?
Taron fidda shugabanin jam'iyyar ANPP da akayi kwanan nan ya nuna a zahiri cewa Janar Buhari bashi da tasiri a jam'iyyar ANPP inda yan takara goma sha takwas da yake mara masu baya sun sha kasa . Koda yake Janar Buhari yayi zargin cewa gwamnonin jam'iyyar ANPP sun tafka magudi domin ganin cewa yan koren sune kadai suka kai labari .Masu nazari kan harkokin siyasa suna ganin cewa gwamnonin sunyi haka ne domin hana Janar Buhari ya kwace jam'iyya su kuma samu damar tsaida daya daga cikin su dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar ANPP.
Jama'a dama musamman masu nazarin harkokin siyasa sun zaci cewa Janar Buhari zai fice daga jam'iyyar ANPP zuwa wata jam'iyya ko kuma shima ya kafa nasa jam'iyyar .Amma shi Janar Buhari ya fito ya bayyana cewa babu gudu babu ja da baya zai kasance cikin jam'iyyar ANPP kuma karkashin jam'iyyar zai nemi takarar neman shugaban kasa a shekarar 2007 .
Ruhi da goyon bayan da jam'iyyar ANPP take samu ya ta'allaka ne da so da kauna da jama'a musamman ma talakawa kewa Janar Buhari. Wannan kauna ce zata ba Janar Buhari damar zarce duk yan takara masu neman kujerar shugaban kasa a jam'iyyar . Ko shakka babu jam'iyyar ANPP bata da dan takara mai aminci da kwarjiji kamar Janar Buhari . In sukayi kumbiya-kumbiya har basu tsai da Janar Buhari a matsayin dan takarar shugaban kasa ba to lallai jam'iyyar ANPP zata shiga wani hali.
Janar Buhari na fuskantar kalubale masu yawa a inda a mahaifarsa ta Daura jama'a da dama sun fice daga jam'iyyar ANPP zuwa wasu jam'iyyu . Ko Sanata Kanti Bello wanda yana daya daga cikin mutanen da suka shawo kan Buhari ya shiga harkokin siyasa sunyi hannun riga . Haka ma wasu daga cikin magoya bayan sa na gani kashe ni a zaben 2003 suma sun kaurace masa zuwa wasu jam'iyyu .
Hajiya Naja'atu Mohammed , Suleiman Hunkuyi Adamu Modibbo , Sergent Awuse , Mohammed Kumalia , Khairat Gwadabe , Gbenga Aluko , Bashir Magashi , Jeremiah Useni , Paul Unango , Don Etiebet , Gwamna Bafarawa da Saminu Turaki , yan majalisar dattijai da wakilai d.s duk suna cikin wadanda suka ko fice daga jam'iyyar ANPP ko suka rabu da Janar Buhari saboda wasu dalilai . Hakama shi Janar Buhari ya kasa warware dambarwan siyasar ANPP ta jihar Kano wanda ya kai jam'iyyar darewa gida biyu wato bangaren magoya bayan Janar Buhari karkashin jagorancin Alhaji Ahmadu Haruna Dan-Zago da bangaren Alhaji Sani Hashim Hotoro wanda Gwamna Ibrahim Shekarau ke mara wa baya .
Da alamun samun nasara ga Janar Buhari a zaben 2007 in har yayi amfani da damar sa nacin gajiyar dambarwan siyasar da kasar ke ciki a yanzu. Biyu daga cikin yan takara masu tasirin gaske wato Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar da Janar Ibrahim Babangida na fama da rigin-gimun da suka shafi rikon amana . Atiku Abubakar na fuskantar zargin amfani da kudade na hukumar PTDF dan amfanin kansa ga kuma dakatarwan da jam'iyyar sa ta PDP tayi masa . Shi kuma Janar Babangida kamfen dinsa zai raja'a ne ga yiwa yan Nijeriya bayanai kan tambayoyi da dama da suke son yi masa don ya basu amsa .
Game da gwamnonin jam'iyyar ANPP Janar Buhari na iya tsira daga makircin su albarkacin hukumar EFCC wanda ta lashi takobin binciken duk wani dan siyasa da ya fito neman takarar wani mukami . Ga alamu takarar shugabanin kasa a shekara mai zuwa na iya kasancewa tsakanin Janar Buhari da yan bana bakwai a siyasar Nijeriya musamman ma yan'fadanci da karnukan farauta wanda ke kai gwauro su kai mari wai suma yan takaran shugabana kasa ne!
Buhari na iya amfani da rashin fitowar takarar shugaban kasa da yankin kudu maso yamma wajen daukar mataimakin shugaban kasa . Domin al'adar siyasar Yarbawa basa juya wa nasu baya , kuma lallai Janar Buhari na bukatar dunkulellen kuri'u daga wannan yankin domin ya kai labari musamman in har ya dauki mai farin jini da mutunci a cikin su . Domin yadda siyasar take nunawa yankin kudu maso kudu suma sun fito neman kujerar shugabancin kasa wanda saboda haka ba za'a san yadda zasu kada ba . Su kuma kudu maso gabas ba yanki ne da za'a amince masu ba a batun takarar neman kuri'a daga yankin.
Zaben 2007 na iya kasan cewa rawar karshe da Janar Buhari zai taka a fagen siyasa ta takara . Ya zama wajibi da kalubale a gareshi ya gan cewa lallai ya lashe zaben 2007 . In har ya samar da tsari mai kyau tare da sassautawa a fagen siyasa to yana iya samun biyan bukatar sa na komawa kan kujerar mulki domin ya sami damar aiwatar da manufofin sa a kan Nijeriya.
Kan mage ya waye , talakawa zasu duba su darge kafin su zabi dan takara . Ganin cewa Janar Buhari yana cikin jam'iyyar ANPP bashi ne zai sa kawai talakawa su zabi duk dan jam'iyyar ba . Da dama daga yan siyasar da suka ci gajiyar so da kauna da talakawa kewa Janar Buhari sun juya masu baya . Mafi yawa daga cikin yan siyasa sun ci amanar talakawan da suka zabe su dashi kansa Janar Buhari da suka dafa kafadar sa suka haye kan kujerar mulki.
Janar Buhari ya kasance gwarzo abin so da kauna gun talakawa a zaben 2003 , shin yana iya samun irin wancan damar a zaben 2007 ? Lokaci ne kawai zai nuna in har talakawa zasu sake fitowa kwansu da kwarkwatansu domin jefa wa Janar Buhari kuri'un su a ranar zabe.
Hazawassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Friday, 11 May 2007
AN YA ATIKU ABUBAKAR ZAI GAJI OBASANJO?
Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar a makonnin da suka gabata ya sake jaddada wa Yan Nijeriya cewa tabbas zai fito takarar neman shugabancin kasa a shekarar 2007 . A zangon farko na wa'adin mulkin su da Cif Olusegun Obasanjo Atiku Abbubakar ya shedawa Yan Nijeriya cewa shi da Shugaba Obasanjo sunyi auren zobe kuma shi tamkar jakar hannun Obasanjo ne . Amma sai kwatsam a shekarar bara shi Shugaba Obasanjo ya zargi mataimakin sa Atiku Abubakar da laifin rashin biyayya a gareshi.
A tsarin dimokaradiya na kasashen da suka cigaba bisa al'ada mataimakin shugaban kasa kan samu amincewar shugaban kasa dan ya maye gurbin sa ba dan komai ba dan mataimakin ya cigaba da aiwatar da manufofin da yake kai . Me yasa shi Shugaba Obasanjo yadda ta bayyana karara da jam'iyyar su ta PDP basa son shi Atiku Abubakar ya gaji Obasanjo?
Masu nazarin harkokin siyasa na ganin cewa Shugaba Obasanjo na zargin mataimakin nasa da butulci saboda a takarar 1999 ba zato ba tsammmani Shugaba Obasanjo ya zabi Atiku Abubakar ya zama mataimakin sa alhalin ga fitattun yan siyasa a lokacin kamar su Dakta Abubakar Rimi da Malam Adamu Ciroma da farfesa Jibrin Aminu da sauran su . Kuma a wa'adin su na farko shi Shugaba Obasanjo ya sakar masa ayyukan gwamnati domin kullum yana kan hanyar tafiye-tafiye zuwa kasashen waje . Bai (Obasanjo) fahimci tasirin da mataimakin sa Atiku Abubakar ya samu ba sai da aka zo zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP a shekarar 2003 inda mafi yawa daga cikin gwamnonin jam'iyyar PDP suka tubure cewa su Atiku Abubakar suke so ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ta su .Da kyar dai Shugaba Obasanjo ya sami damar shawo kan su suka mara masa baya ya tsaya wa jam'iyyar su takarar shugaban kasa .
Yan Nijeriya da dama suna ganin cewa Shugaba Obasanjo da mataimakin sa Atiku Abubakar Danjuma ne da Danjumai har sai lokacin da ta bayyana sun raba gari a lokacin da shi Atiku Abubakar ya kasance cikin yan sahun gaba a yakin tazarce . Masu nazari kan harkokin siyasa suna ganin cewa rawar dashi Atiku Abubakar ya taka a yakin tazarce ya sake jefa shi cikin tsaka mai wuya ta yadda har aka fito da bayanai da ake zargin sa da amfani da kudaden hukumar PTDF dan arzuta kai . Kuma ana ganin cewa ana son amfani da zargin ne domin in aka same shi da laifi to da wuya yama sami damar tsayawa takara balle ma ya kai ga gadar Shugaba Obasanjo .
Shin mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai haye bita da kullin da ake yi masa ? Shin bayanen dashi Atiku Abubakar yake yi na kare kansa bisa zargin da ake yi masa zai gamsar da al'ummar Nijeriya da hukumomin da zasu bincike shi ? Ta wacce hanya zai bi dan cimma burin sa a takaitattcen lokaci domin jam'iyyar sa ta dakatar dashi har tsawon wata uku ? In ya fito takarar zai yi tasirin da zai karbu a ko ina cikin kasar nan ? Sannan ko Atiku Abubakar zai fi Janar Buhari da Janar Babangida karbuwa dama ragowar yan takarar shugaban kasa musamman daga arewa ? Nazarin wadannan tambayoyi na iya haska mana irin rawar da(Atiku Abubakar) zai iya takawa da ko ya kai gaci ko a'a .
Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya fara fice ne a harkokin siyasar Nijeriya lokacin da Marigayi Janar Shehu Yar'aduwa ya tsaida shi takarar fidda gwani na shugaban kasa a karkashin jam'iyyar SDP a inda yazo na uku bayan Marigayi Cif Mashood Abiola Dda Alhaji Babagana Kingibe . Tauraron sa ta sake haskawa a lokacin zaben 1999 a inda ya lashe zaben zama gwamna a jihar Adamawa Cif Obasanjo ya zabe shi ya zama mataimakin sa inda suka lashe zaben shugaban kasa a shekarar 1999. Atiku Abubakar shine ake gani a matsayin shugaban PDM wanda kungiyar ce da ta kunshi dukkan mabiya da magoya bayan Marigayi Janar Shehu Yar'aduwa.
A zangon farko na wa'adin mulkin su da Shugaba Obasanjo Atiku Abubakar yayi bakin jini a jihohi da dama na arewa a inda ake ganin sa a matsayin wanda aka hada kai dashi domin dakusar da arewa . Akwai maganganu marasa dadin ji da dama da ake yawo dasu game dashi mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a arewacin Nijeriya wanda kila saboda kiyayya ko hassada ake yada maganganun domin a sake sashi yayi bakin jini musamman a gun talakawa .
Babbar dama da mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya samu domin wanke kansa da sake samun karbuwa da farin jini gun al'ummar Nijeriya shine rawar da ya taka a lokacin gwagwarmayan yakin tazarce . Ya shiga sahun gaba ya jagoranci rundunar da ta fafata da yan tazarce har suka murkushe ta . Wannan bajinta nasa yasa da dama a Nijeriya suka yafe masa laifuffukan da suke zargin sa da aikatawa musamman rawar da ake zaton ya taka a zaben 2003.
A kowacce jam'iyya Atiku Abubakar zai tsaya zabe ? Masu nazarin harkokin siyasa na ganin cewa jam'iyyar A.C tashi ce domin fitattun magoya bayan sa kamar su Alhaji Lawl Kaita da Cif Audu Ogbeh da Cif Yomi Edu da Uwargida Titi Ajanaku da Alhaji Ghali Umar Na'abba da sauran su su suka kafa jam'iyyar kuma kila karkashin ta zai tsaya takara. Biri dai yayi kama da mutum domin har yanzu jam'iyyar A.C bata da yan takarar shugaban kasa gashi kuma dab da zaben fidda gwani na jam'iyyar sa ta PDP dakatar dashi da akayi zai kare . An ya zai shiga ruguntsumin takarar fidda gwani a jam'iyyar PDP a kuraren lokaci har yayi wani tasiri?
In har da gaske Atiku Abubakar yake na gadar Shugaba Obasanjo to lallai yana shirin daukar dala ba gammo domin na farko Shugaba Obasanjo na yakar sa a siyasan ce inda a yanzu ake ganin cewa shi ya fito da Gwamna Umaru Musa Yar'aduwa takarar shugaban kasa a inda ta nan ya karya kungiyar su ta PDM wanda da ita Atiku Abubakar ke takama. Sauran matsalolin da zai fuskanta shine yawan yan takarar shugaban kasa daga arewa musamman Janar Muhammadu Buhari da Janar Ibrahim Babangida .Lallai zaben 2007 zata nuna cikin su uku waye yafi tasiri da karbuwa a Arewa domin duk wanda ya ja kaso mai yawa to ba shakka shi zai lashe zaben 2007 .
Yan siyasar a Nijeriya suna ganin Atiku Abubakar a matsayin dan siyasa mai tsari da iya kulle-kulle da mabiya a ko ina cikin kasar nan . Ko za suyi tasiri a zaben 2007? Ko Atiku Abubakar zai zama zakaran da Allah ya nufa da cara a zaben 2007 ?Ranar wanka dai ba'a boyen cibi.
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
A tsarin dimokaradiya na kasashen da suka cigaba bisa al'ada mataimakin shugaban kasa kan samu amincewar shugaban kasa dan ya maye gurbin sa ba dan komai ba dan mataimakin ya cigaba da aiwatar da manufofin da yake kai . Me yasa shi Shugaba Obasanjo yadda ta bayyana karara da jam'iyyar su ta PDP basa son shi Atiku Abubakar ya gaji Obasanjo?
Masu nazarin harkokin siyasa na ganin cewa Shugaba Obasanjo na zargin mataimakin nasa da butulci saboda a takarar 1999 ba zato ba tsammmani Shugaba Obasanjo ya zabi Atiku Abubakar ya zama mataimakin sa alhalin ga fitattun yan siyasa a lokacin kamar su Dakta Abubakar Rimi da Malam Adamu Ciroma da farfesa Jibrin Aminu da sauran su . Kuma a wa'adin su na farko shi Shugaba Obasanjo ya sakar masa ayyukan gwamnati domin kullum yana kan hanyar tafiye-tafiye zuwa kasashen waje . Bai (Obasanjo) fahimci tasirin da mataimakin sa Atiku Abubakar ya samu ba sai da aka zo zaben fidda gwani na jam'iyyar PDP a shekarar 2003 inda mafi yawa daga cikin gwamnonin jam'iyyar PDP suka tubure cewa su Atiku Abubakar suke so ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ta su .Da kyar dai Shugaba Obasanjo ya sami damar shawo kan su suka mara masa baya ya tsaya wa jam'iyyar su takarar shugaban kasa .
Yan Nijeriya da dama suna ganin cewa Shugaba Obasanjo da mataimakin sa Atiku Abubakar Danjuma ne da Danjumai har sai lokacin da ta bayyana sun raba gari a lokacin da shi Atiku Abubakar ya kasance cikin yan sahun gaba a yakin tazarce . Masu nazari kan harkokin siyasa suna ganin cewa rawar dashi Atiku Abubakar ya taka a yakin tazarce ya sake jefa shi cikin tsaka mai wuya ta yadda har aka fito da bayanai da ake zargin sa da amfani da kudaden hukumar PTDF dan arzuta kai . Kuma ana ganin cewa ana son amfani da zargin ne domin in aka same shi da laifi to da wuya yama sami damar tsayawa takara balle ma ya kai ga gadar Shugaba Obasanjo .
Shin mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai haye bita da kullin da ake yi masa ? Shin bayanen dashi Atiku Abubakar yake yi na kare kansa bisa zargin da ake yi masa zai gamsar da al'ummar Nijeriya da hukumomin da zasu bincike shi ? Ta wacce hanya zai bi dan cimma burin sa a takaitattcen lokaci domin jam'iyyar sa ta dakatar dashi har tsawon wata uku ? In ya fito takarar zai yi tasirin da zai karbu a ko ina cikin kasar nan ? Sannan ko Atiku Abubakar zai fi Janar Buhari da Janar Babangida karbuwa dama ragowar yan takarar shugaban kasa musamman daga arewa ? Nazarin wadannan tambayoyi na iya haska mana irin rawar da(Atiku Abubakar) zai iya takawa da ko ya kai gaci ko a'a .
Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya fara fice ne a harkokin siyasar Nijeriya lokacin da Marigayi Janar Shehu Yar'aduwa ya tsaida shi takarar fidda gwani na shugaban kasa a karkashin jam'iyyar SDP a inda yazo na uku bayan Marigayi Cif Mashood Abiola Dda Alhaji Babagana Kingibe . Tauraron sa ta sake haskawa a lokacin zaben 1999 a inda ya lashe zaben zama gwamna a jihar Adamawa Cif Obasanjo ya zabe shi ya zama mataimakin sa inda suka lashe zaben shugaban kasa a shekarar 1999. Atiku Abubakar shine ake gani a matsayin shugaban PDM wanda kungiyar ce da ta kunshi dukkan mabiya da magoya bayan Marigayi Janar Shehu Yar'aduwa.
A zangon farko na wa'adin mulkin su da Shugaba Obasanjo Atiku Abubakar yayi bakin jini a jihohi da dama na arewa a inda ake ganin sa a matsayin wanda aka hada kai dashi domin dakusar da arewa . Akwai maganganu marasa dadin ji da dama da ake yawo dasu game dashi mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a arewacin Nijeriya wanda kila saboda kiyayya ko hassada ake yada maganganun domin a sake sashi yayi bakin jini musamman a gun talakawa .
Babbar dama da mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya samu domin wanke kansa da sake samun karbuwa da farin jini gun al'ummar Nijeriya shine rawar da ya taka a lokacin gwagwarmayan yakin tazarce . Ya shiga sahun gaba ya jagoranci rundunar da ta fafata da yan tazarce har suka murkushe ta . Wannan bajinta nasa yasa da dama a Nijeriya suka yafe masa laifuffukan da suke zargin sa da aikatawa musamman rawar da ake zaton ya taka a zaben 2003.
A kowacce jam'iyya Atiku Abubakar zai tsaya zabe ? Masu nazarin harkokin siyasa na ganin cewa jam'iyyar A.C tashi ce domin fitattun magoya bayan sa kamar su Alhaji Lawl Kaita da Cif Audu Ogbeh da Cif Yomi Edu da Uwargida Titi Ajanaku da Alhaji Ghali Umar Na'abba da sauran su su suka kafa jam'iyyar kuma kila karkashin ta zai tsaya takara. Biri dai yayi kama da mutum domin har yanzu jam'iyyar A.C bata da yan takarar shugaban kasa gashi kuma dab da zaben fidda gwani na jam'iyyar sa ta PDP dakatar dashi da akayi zai kare . An ya zai shiga ruguntsumin takarar fidda gwani a jam'iyyar PDP a kuraren lokaci har yayi wani tasiri?
In har da gaske Atiku Abubakar yake na gadar Shugaba Obasanjo to lallai yana shirin daukar dala ba gammo domin na farko Shugaba Obasanjo na yakar sa a siyasan ce inda a yanzu ake ganin cewa shi ya fito da Gwamna Umaru Musa Yar'aduwa takarar shugaban kasa a inda ta nan ya karya kungiyar su ta PDM wanda da ita Atiku Abubakar ke takama. Sauran matsalolin da zai fuskanta shine yawan yan takarar shugaban kasa daga arewa musamman Janar Muhammadu Buhari da Janar Ibrahim Babangida .Lallai zaben 2007 zata nuna cikin su uku waye yafi tasiri da karbuwa a Arewa domin duk wanda ya ja kaso mai yawa to ba shakka shi zai lashe zaben 2007 .
Yan siyasar a Nijeriya suna ganin Atiku Abubakar a matsayin dan siyasa mai tsari da iya kulle-kulle da mabiya a ko ina cikin kasar nan . Ko za suyi tasiri a zaben 2007? Ko Atiku Abubakar zai zama zakaran da Allah ya nufa da cara a zaben 2007 ?Ranar wanka dai ba'a boyen cibi.
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Shugabannin da ya dace Yan'Arewa su zaba a 2007
Tun shekarar 1914 da turawan mulkin mallaka suka hada yakin kudu da arewa suka rada wa suna Nijeriya arewa ta shige gaban kudu ta fannoni da dama .Zuwan turawan mulkin mallaka suka tadda arewa da tsarin gwamnati da ilimi da cinikayya da tsimi da tanadi ga yawan jama’a . Wadannan fannonin da area ke dashi ya bayyana cigaban ta kan yankin kudu . Da aka zo bada mulkin kai arewa ce ta karbi ragamar tafi da kasar .
Mulki ya zauna a hannun yan arewa tsawon kusan shekaru talatin da biyar wala na farar hula ko na soja . Musamman in dimokaradiya za’a yi tsantsa to ko shakka babu arewa ce zata lashe zaben ko ace dan takarar shugaban kasa daga arewa ne zai lashe zaben .Tsawon shekaru yan kudancin kasan nan sun koka da wannan babakeren da suke ganin cewa yan arewa suna yi masu ba dan komai ba sai dan sufi su yawan jama’a.
Matsalar da aka samu a lokacin mulkin Janar Ibrahim Babangida na rushe zaben June 12 wanda ake zaton cewa Cif Mashood Abiola daga sashen kudu maso yamma ne zai lashe ya kara sa yan kudancin kasar nan musamman yan yankin marigayi Abiola suka lashi takobin dole mulki ya koma kudu suma su dana . Zaben 1999 sai ya zama wata dama da yan bokon arewa da yan siyasa da tsofin janar-janar na sojoji suka yanke shawarar cewa su mika mulki ga kudancin kasannan ko a’a ce ga yankin kudu maso yamma . Wannan matsayin da yan arewa suka dauka na a yar da mangoro a huta da kuda na neman zama dana sani ga wadanda sukayi gaba –gaba wajen ganin hakan ya tabbata.
Ga alamu dai bayan shekaru takwas chir da barin mulkin daga arewa alamu na nuna cewa mulkin zai sake dawowa .Amma abin tambaya a nan shine tsawon shekarun da mulki yayi a hannun yan arewa a baya shin sunyi amfani da damar wajen inganta rayuwar al’ummar su? Shin tsawon shekarun da mulkin ya bar arewa shin da banbanci tsakanin rayuwar mutanen arewa da lokacin da mulkin ke hannun yan arewa ? Shin yan arewa sun koyi wani darasi da in suka sake samun damar tafiyar da ragamar kasar zasu yi amfani da damar su ? Cikin masu neman takarar shugabancin kasa daga arewa waye jama’a suke ganin cewa lallai zai fidda su kunya in ya sami lashe zaben domin kada a ce gara jiya da yau ?
Yakin arewa da alamu da gaske suke dan mulki ya dawo arewa domin duk manyan jam'iyyu sun tsaida yan arewa a matsayin yan takarar su . Jam'iyyar PDP dake kan mulki sun tsaida Alhaji Umaru Musa Yar'adua gwamnan Jihar Katsina a matsayin dan takarar Shugaban kasa yayin da jam'iyyar adawa ta ANPP suka tsayar da Janar Muhammadu Buhari su kuma sabuwar jam'iyyar AC suka tsaida Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar. Itama sabuwar jam'iyyar DPP sun tsayar da Alhaji Dalhatu Bafarawa Gwamnan Jihar Sokoto a matsayin dan takarar shugaban kasa.
Amma abun tambaya a nan shine shin yawan yan takarar shugabacin kasa daga arewa ba zai iya zama cikas ga dawowar mulki arewa ba ? A tsarin dimokaradiya kowa nada yancin fitowa ya nemi takara in har ya cika sharuddan da aka shimfida na wanda ya cancanta ya tsaya zabe . Ba adalci bane a tilasta wa wani ko wasu kan kada su tsaya takara . Hakkin jam’iyu ne su tsayar da yan takara na gari ta hanyar yin zaben fidda gwani na gaskiya .
Wata dama ta musamman da yan arewa zasu samu a zaben 2007 shine ta yadda manyan Yan siyasa daga Arewa suka sami damar tsayawa takara a inuwowin jam'iyyun su saura dame sai su bayyanawa al'umma me zasu gudanar dan a mara masu baya su ci zabe.
Ya kamata jama'ar Nijeriya musamman yan arewa su tantance su darge kan waye yafi cancanta bisa la'akari da haleyensa da rikon amana da gaskiya da sadaukar da kai da karbuwa a kowane sashi na Nijeriya .Kuma zaiyi kyau a lura da manufofin da kowannen su zai aiyana domin kada a rude mutane da kudi ko ayi masu shigar burtu azo ana dana sani .
Kungiyoyin dake wakiltar jama'a arewa musamman A.C.F dake karkashin jagorancin Cif Sunday Awoniyi da Northern Union karkashin jagorancin Dakta Olusola Saraki nada muhimmiyar rawan da zasu taka wajen ganin cewa an sami daidaituwa a tsakanin yan takara . Zai zama kuskura babba in aka fahimce su suna mara wani ko wasu yan takarar shugaban kasa da basu jama'ar arewa ke so ba .
Shugabannin al'umma a rewa musamman Yan siyasa da Sarakuna da Malaman Addini nada rawar da zasu taka wajen cire son rai da girman kai su ilmantar da jama'ar Arewa kan yan takarar shugaban kasa daga Arewa . Talakawan Arewa na kallon su kuma suna fatan ba za'a kara hada kai dasu ba dan hana su wanda suke so kamar yadda aka hada kai aka hana su Shugabanin da suka zaba a zaben 2003 .
Jama'ar Arewa ya kamata su lura da yan takara musamman yan takarar shugaban kasa wadanda suka mara wa tazarce baya. Yan goyon bayan tazarce basu da wani dalilin da zai sa su fito a yanzu suna neman takara saboda da sunyi nasara da babu batun takarar da suke yi a yanzu .
Fatan talakawan Nijeriya musamman na Arewa shine in mulki ya komo Arewa su sami damar cin moriyar tsarin dimokaradiya ta hanyoyin bunkasa aikin gona da makamashi da masana'antu da samar da ingantattcen ilmi da aiyukan yi da sauran su . Burin talakawan Arewa shine in mulki ya komo Arewa su gani a kas na Kare an ce ana buki a gidan ku yace in gani a kasa .
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Mulki ya zauna a hannun yan arewa tsawon kusan shekaru talatin da biyar wala na farar hula ko na soja . Musamman in dimokaradiya za’a yi tsantsa to ko shakka babu arewa ce zata lashe zaben ko ace dan takarar shugaban kasa daga arewa ne zai lashe zaben .Tsawon shekaru yan kudancin kasan nan sun koka da wannan babakeren da suke ganin cewa yan arewa suna yi masu ba dan komai ba sai dan sufi su yawan jama’a.
Matsalar da aka samu a lokacin mulkin Janar Ibrahim Babangida na rushe zaben June 12 wanda ake zaton cewa Cif Mashood Abiola daga sashen kudu maso yamma ne zai lashe ya kara sa yan kudancin kasar nan musamman yan yankin marigayi Abiola suka lashi takobin dole mulki ya koma kudu suma su dana . Zaben 1999 sai ya zama wata dama da yan bokon arewa da yan siyasa da tsofin janar-janar na sojoji suka yanke shawarar cewa su mika mulki ga kudancin kasannan ko a’a ce ga yankin kudu maso yamma . Wannan matsayin da yan arewa suka dauka na a yar da mangoro a huta da kuda na neman zama dana sani ga wadanda sukayi gaba –gaba wajen ganin hakan ya tabbata.
Ga alamu dai bayan shekaru takwas chir da barin mulkin daga arewa alamu na nuna cewa mulkin zai sake dawowa .Amma abin tambaya a nan shine tsawon shekarun da mulki yayi a hannun yan arewa a baya shin sunyi amfani da damar wajen inganta rayuwar al’ummar su? Shin tsawon shekarun da mulkin ya bar arewa shin da banbanci tsakanin rayuwar mutanen arewa da lokacin da mulkin ke hannun yan arewa ? Shin yan arewa sun koyi wani darasi da in suka sake samun damar tafiyar da ragamar kasar zasu yi amfani da damar su ? Cikin masu neman takarar shugabancin kasa daga arewa waye jama’a suke ganin cewa lallai zai fidda su kunya in ya sami lashe zaben domin kada a ce gara jiya da yau ?
Yakin arewa da alamu da gaske suke dan mulki ya dawo arewa domin duk manyan jam'iyyu sun tsaida yan arewa a matsayin yan takarar su . Jam'iyyar PDP dake kan mulki sun tsaida Alhaji Umaru Musa Yar'adua gwamnan Jihar Katsina a matsayin dan takarar Shugaban kasa yayin da jam'iyyar adawa ta ANPP suka tsayar da Janar Muhammadu Buhari su kuma sabuwar jam'iyyar AC suka tsaida Mataimakin Shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar. Itama sabuwar jam'iyyar DPP sun tsayar da Alhaji Dalhatu Bafarawa Gwamnan Jihar Sokoto a matsayin dan takarar shugaban kasa.
Amma abun tambaya a nan shine shin yawan yan takarar shugabacin kasa daga arewa ba zai iya zama cikas ga dawowar mulki arewa ba ? A tsarin dimokaradiya kowa nada yancin fitowa ya nemi takara in har ya cika sharuddan da aka shimfida na wanda ya cancanta ya tsaya zabe . Ba adalci bane a tilasta wa wani ko wasu kan kada su tsaya takara . Hakkin jam’iyu ne su tsayar da yan takara na gari ta hanyar yin zaben fidda gwani na gaskiya .
Wata dama ta musamman da yan arewa zasu samu a zaben 2007 shine ta yadda manyan Yan siyasa daga Arewa suka sami damar tsayawa takara a inuwowin jam'iyyun su saura dame sai su bayyanawa al'umma me zasu gudanar dan a mara masu baya su ci zabe.
Ya kamata jama'ar Nijeriya musamman yan arewa su tantance su darge kan waye yafi cancanta bisa la'akari da haleyensa da rikon amana da gaskiya da sadaukar da kai da karbuwa a kowane sashi na Nijeriya .Kuma zaiyi kyau a lura da manufofin da kowannen su zai aiyana domin kada a rude mutane da kudi ko ayi masu shigar burtu azo ana dana sani .
Kungiyoyin dake wakiltar jama'a arewa musamman A.C.F dake karkashin jagorancin Cif Sunday Awoniyi da Northern Union karkashin jagorancin Dakta Olusola Saraki nada muhimmiyar rawan da zasu taka wajen ganin cewa an sami daidaituwa a tsakanin yan takara . Zai zama kuskura babba in aka fahimce su suna mara wani ko wasu yan takarar shugaban kasa da basu jama'ar arewa ke so ba .
Shugabannin al'umma a rewa musamman Yan siyasa da Sarakuna da Malaman Addini nada rawar da zasu taka wajen cire son rai da girman kai su ilmantar da jama'ar Arewa kan yan takarar shugaban kasa daga Arewa . Talakawan Arewa na kallon su kuma suna fatan ba za'a kara hada kai dasu ba dan hana su wanda suke so kamar yadda aka hada kai aka hana su Shugabanin da suka zaba a zaben 2003 .
Jama'ar Arewa ya kamata su lura da yan takara musamman yan takarar shugaban kasa wadanda suka mara wa tazarce baya. Yan goyon bayan tazarce basu da wani dalilin da zai sa su fito a yanzu suna neman takara saboda da sunyi nasara da babu batun takarar da suke yi a yanzu .
Fatan talakawan Nijeriya musamman na Arewa shine in mulki ya komo Arewa su sami damar cin moriyar tsarin dimokaradiya ta hanyoyin bunkasa aikin gona da makamashi da masana'antu da samar da ingantattcen ilmi da aiyukan yi da sauran su . Burin talakawan Arewa shine in mulki ya komo Arewa su gani a kas na Kare an ce ana buki a gidan ku yace in gani a kasa .
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Samar Da Ingantaccen Tsarin Dimokaradiya
Tarihin kafuwar tsarin dimokaradiya a Nijeriya wacce ta fara tun lokacin mulkin mallaka a kullum kan zama cikin tsarkakiya. Kabilanci da addini suna taka muhimmiyar rawa a siyasar nan kasar sai dai abun takaici masu fada aji suna amfani dasu wajen cimma burikansu na dauwama kan mulki.
A jamhuriyan farko jam'iyyun da yan siyasa suka kafa sun kasance jam'iyyun yanki da kabila . Manyan jam'iyyun siyasar lokacin kamar Northern People's Congress(N.P.C) jam'iyya ce da tasirinta da karfinta ya takaita ga Arewa kuma Hausawa da Fulani ne mafi yawan membobin ta. Ita kuma jam'iyyar Action Group (A.G) kabilar Yarbawa ne daga sashen Kudu maso Yamma suka kafa ta tare da mamaye ta. Sannan jam'iyyar National Council of Nigeria (N.C.N.C) ita kuma ta kasance ta kabilar Ibo daga yankin Kudu maso Gabas.
Rigingimun siyasar da ya kai ga rushewar jamhuriya ta farko ya ta'allaka ne ga kabilanci wanda shine hujjar da wasu sojoji daga kabilar Ibo suka fake dashi wajen hanbare gwamnatin jamhuriyya ta farko wanda ya zama sanadin da sojoji suka kutsa kai cikin harkokin mulki da siyasa .
Haka ma aka sake kwata tsarin jam'iyyun jamhuriyan farko a jamhuriyya ta biyu a inda jam'iyyun National Party of Nigeria(NPN) da People's Redemtion Party (PRP) da Great Nigeria People's Party(GNPP) keda tasiri da karfi a Arewa . Jam'iyyar Unity Party of Nigeria (UPN) nada karfi da tasiri a yankin Kudu maso Yamma yayin da ita kuma jam'iyyar Nigeria Peoples Party(NPP) nada karfi da tasiri a yankin Kudu maso Gabas.
Zaben da jam'iyyar NPN ta lashe a zaben 1983 wanda ya hada har da wasu jihohi a yankin Kudu maso Yamma yasa jam'iyyar UPN ta tada kayar baya domin tace sam bazata sabbuba bindiga a ruwa wai ace wata jam'iyya daga Arewa taci zabe a yankin da take da tasiri . Tashin hankalin da ya biyo baya na daga cikin dallilan da sojoji suka sake kwace mulki a hannun yan siyasa wanda ya sake maida Nijeriya baya game da cigaba da bunkasar tattalin arziki.
Da Janar Ibrahim Babangida bai soke zaben June 12 ba da jamhuriyya ta uku ta zama mafi inganci a tarihin siyasar Nijeriya . Jam'iyyun Social Democratic Party(SDP) da National Republican Convention (NRC) wanda dan takarar jam'iyyar SDP marigayi Cif Moshood Abiola da ya zama dan Nijeriya na farko da mafi yawan masu jefa kuri'a suka zaba wanda ba daga yankin su ya fito ba a matsayin dan takarar shugaban kasa .
A zaben 1999 wanda Cif Olusegun Obasanjo ya lashe shima ya fuskanci matsalar kabilanci inda yankin da ya fito na Kudu maso Yamma suka kyamace shi suka ki zaben sa badan komai ba sai dan Yan Arewa suka tsaida shi suke mara masa baya .Haka ma jam'iyyun da suka tsaya zabe in banda jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) jam'iyyar All Nigeria People's Party (APP a lokacin )nada tasiri da karfi ne a Arewa ita kuma jam'iyyar Alliance for Democracy (AD) nada gindin zama a yankin Kudu maso Yamma.
A wannan lokacin na mulkin Shugaba Obasanjo an sami yaduwar da kafuwan kungiyoyi masu tsattsauran ra'ayuka game da addini da kabila . Wadannan kungiyoyi da suke fakewa da addini da kabilanci sun kasance masu isar da sakonnin kiyayya da kyama da gaba a tsakanin al'umomin Nijeriya . Wadannan kungiyoyi sun kasance cikin abubuwan dake zama barazana ga dorewar dimokaradiya da hadin kan Nijeriya a matsayin kasa daya .
A lokacin zaben 2003 al'ummar Kudu maso Yamma kamar yadda al'addar su a siyasar Nijeriya ta kasance na mara wa nasu baya . Wani daga cikin manyan yakin cewa yayi " duk wani da ya zabi Buhari to tabbas shege ne"(Ma'ana duk wanda ya zabi wanda ba Bayarbe ba akan dan'uwansa Bayarbe to shege ne).Al'amurra sun sake kazanta inda kungiyoyi kusan na ta'adda masu ikirarin kare kabilar su kamar OPC da NDPVP da MOSSOB da MOSSOP sun tsunduma cikin harkokin zabe inda suke jaddada zaben dan takarar daya fito daga cikin kabilar su.
Dimokaradiya a Nijeriya na fuskantar barazanar kungiyoyi kabila da yanki kamar su kungiyar Yarbawa ta Afenifere da YCF (kungiyar dattawan kabilar Yarbawa ) da NU(Northern Union) da Ohanaze Ndigbo da ACF(Arewa Consultative Forum) da Middle Belt Forum da sauran su . Wadannan kungiyoyi ne da aka kafa su domin kare kabila ko yanki wanda maimakon su maida hankali kan abubuwan da suka shafi kasa gabaki daya sun fi maida hankali ne kan abunda ya shafi al'ummar su.
Aikace-aikacen kungiyoyin addini basa taimakawa tsarin dimokaradiya inda a bayyanai suke kira da a zabi dan takara da ake da addini daya dashi ba tare da la'akari da cancantarsa ba. Suna isar da jawabai da wa'azuzukan da kan kawo rabuwan kai da rashin mutunta juna a wuraren ibadun su musamman kan harkokin da suka shafi siyasa.
Har yaushe dimokaradiya zata karkafa a rin wannan yanayi a kasar mu Nijeriya?A yaushe jama'a zasu fara zaben shugabannin na gari ba tare da la'akari da kabila da yanki ko addinin suba? A yaushe yan siyasa zasu daina amfani da bangaranci da yanki ko addini wajen neman kuri'u ba? Wadannan suna cikin matsalolin da yan Nijeriya suke da bukatar shawo kan su kafin zaben 2007 . A yanzu mafi yawa daga cikin masu neman kujerar shugabancin kasa suna fakewa ne da batun yanki domin zaben su . Akwai kira'i kira'i da dama na cewa mulki ya dawo Arewa ko yankin Kudu maso Gabas dake kukan cewa su sau daya suka taba mulki ko kudu maso Kudu da suke cewa babu wani daga yankin su da ya taba shugabancin kasa . Duk an jingine batun cancanta da sadaukar da kai da rikon amana da shugabanci na gari kan neman shugabancin kasa bisa kabilanci da yanki.
Lallai zai dauki lokaci mai tsawo in har ana bukatar shugabanci na gari da ingantatcen tsarin dimokaradiya alhalin ana kauda kai ana son rai wajen zaben shugabani bisa yanki da kabila. In har da gaske muke kan samun shugabanci na gari to ya zama wajibi sikelin da zamu auna yan siyasa dake neman shugabanci ya kasance bisa sanin makamar aiki da sadaukar da kai da rikon amana da cancanta domin kasar mu Nijeriya ta kaima cigaba ta fannonin tattalin arziki da zaman takewa da siyasa .
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
A jamhuriyan farko jam'iyyun da yan siyasa suka kafa sun kasance jam'iyyun yanki da kabila . Manyan jam'iyyun siyasar lokacin kamar Northern People's Congress(N.P.C) jam'iyya ce da tasirinta da karfinta ya takaita ga Arewa kuma Hausawa da Fulani ne mafi yawan membobin ta. Ita kuma jam'iyyar Action Group (A.G) kabilar Yarbawa ne daga sashen Kudu maso Yamma suka kafa ta tare da mamaye ta. Sannan jam'iyyar National Council of Nigeria (N.C.N.C) ita kuma ta kasance ta kabilar Ibo daga yankin Kudu maso Gabas.
Rigingimun siyasar da ya kai ga rushewar jamhuriya ta farko ya ta'allaka ne ga kabilanci wanda shine hujjar da wasu sojoji daga kabilar Ibo suka fake dashi wajen hanbare gwamnatin jamhuriyya ta farko wanda ya zama sanadin da sojoji suka kutsa kai cikin harkokin mulki da siyasa .
Haka ma aka sake kwata tsarin jam'iyyun jamhuriyan farko a jamhuriyya ta biyu a inda jam'iyyun National Party of Nigeria(NPN) da People's Redemtion Party (PRP) da Great Nigeria People's Party(GNPP) keda tasiri da karfi a Arewa . Jam'iyyar Unity Party of Nigeria (UPN) nada karfi da tasiri a yankin Kudu maso Yamma yayin da ita kuma jam'iyyar Nigeria Peoples Party(NPP) nada karfi da tasiri a yankin Kudu maso Gabas.
Zaben da jam'iyyar NPN ta lashe a zaben 1983 wanda ya hada har da wasu jihohi a yankin Kudu maso Yamma yasa jam'iyyar UPN ta tada kayar baya domin tace sam bazata sabbuba bindiga a ruwa wai ace wata jam'iyya daga Arewa taci zabe a yankin da take da tasiri . Tashin hankalin da ya biyo baya na daga cikin dallilan da sojoji suka sake kwace mulki a hannun yan siyasa wanda ya sake maida Nijeriya baya game da cigaba da bunkasar tattalin arziki.
Da Janar Ibrahim Babangida bai soke zaben June 12 ba da jamhuriyya ta uku ta zama mafi inganci a tarihin siyasar Nijeriya . Jam'iyyun Social Democratic Party(SDP) da National Republican Convention (NRC) wanda dan takarar jam'iyyar SDP marigayi Cif Moshood Abiola da ya zama dan Nijeriya na farko da mafi yawan masu jefa kuri'a suka zaba wanda ba daga yankin su ya fito ba a matsayin dan takarar shugaban kasa .
A zaben 1999 wanda Cif Olusegun Obasanjo ya lashe shima ya fuskanci matsalar kabilanci inda yankin da ya fito na Kudu maso Yamma suka kyamace shi suka ki zaben sa badan komai ba sai dan Yan Arewa suka tsaida shi suke mara masa baya .Haka ma jam'iyyun da suka tsaya zabe in banda jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) jam'iyyar All Nigeria People's Party (APP a lokacin )nada tasiri da karfi ne a Arewa ita kuma jam'iyyar Alliance for Democracy (AD) nada gindin zama a yankin Kudu maso Yamma.
A wannan lokacin na mulkin Shugaba Obasanjo an sami yaduwar da kafuwan kungiyoyi masu tsattsauran ra'ayuka game da addini da kabila . Wadannan kungiyoyi da suke fakewa da addini da kabilanci sun kasance masu isar da sakonnin kiyayya da kyama da gaba a tsakanin al'umomin Nijeriya . Wadannan kungiyoyi sun kasance cikin abubuwan dake zama barazana ga dorewar dimokaradiya da hadin kan Nijeriya a matsayin kasa daya .
A lokacin zaben 2003 al'ummar Kudu maso Yamma kamar yadda al'addar su a siyasar Nijeriya ta kasance na mara wa nasu baya . Wani daga cikin manyan yakin cewa yayi " duk wani da ya zabi Buhari to tabbas shege ne"(Ma'ana duk wanda ya zabi wanda ba Bayarbe ba akan dan'uwansa Bayarbe to shege ne).Al'amurra sun sake kazanta inda kungiyoyi kusan na ta'adda masu ikirarin kare kabilar su kamar OPC da NDPVP da MOSSOB da MOSSOP sun tsunduma cikin harkokin zabe inda suke jaddada zaben dan takarar daya fito daga cikin kabilar su.
Dimokaradiya a Nijeriya na fuskantar barazanar kungiyoyi kabila da yanki kamar su kungiyar Yarbawa ta Afenifere da YCF (kungiyar dattawan kabilar Yarbawa ) da NU(Northern Union) da Ohanaze Ndigbo da ACF(Arewa Consultative Forum) da Middle Belt Forum da sauran su . Wadannan kungiyoyi ne da aka kafa su domin kare kabila ko yanki wanda maimakon su maida hankali kan abubuwan da suka shafi kasa gabaki daya sun fi maida hankali ne kan abunda ya shafi al'ummar su.
Aikace-aikacen kungiyoyin addini basa taimakawa tsarin dimokaradiya inda a bayyanai suke kira da a zabi dan takara da ake da addini daya dashi ba tare da la'akari da cancantarsa ba. Suna isar da jawabai da wa'azuzukan da kan kawo rabuwan kai da rashin mutunta juna a wuraren ibadun su musamman kan harkokin da suka shafi siyasa.
Har yaushe dimokaradiya zata karkafa a rin wannan yanayi a kasar mu Nijeriya?A yaushe jama'a zasu fara zaben shugabannin na gari ba tare da la'akari da kabila da yanki ko addinin suba? A yaushe yan siyasa zasu daina amfani da bangaranci da yanki ko addini wajen neman kuri'u ba? Wadannan suna cikin matsalolin da yan Nijeriya suke da bukatar shawo kan su kafin zaben 2007 . A yanzu mafi yawa daga cikin masu neman kujerar shugabancin kasa suna fakewa ne da batun yanki domin zaben su . Akwai kira'i kira'i da dama na cewa mulki ya dawo Arewa ko yankin Kudu maso Gabas dake kukan cewa su sau daya suka taba mulki ko kudu maso Kudu da suke cewa babu wani daga yankin su da ya taba shugabancin kasa . Duk an jingine batun cancanta da sadaukar da kai da rikon amana da shugabanci na gari kan neman shugabancin kasa bisa kabilanci da yanki.
Lallai zai dauki lokaci mai tsawo in har ana bukatar shugabanci na gari da ingantatcen tsarin dimokaradiya alhalin ana kauda kai ana son rai wajen zaben shugabani bisa yanki da kabila. In har da gaske muke kan samun shugabanci na gari to ya zama wajibi sikelin da zamu auna yan siyasa dake neman shugabanci ya kasance bisa sanin makamar aiki da sadaukar da kai da rikon amana da cancanta domin kasar mu Nijeriya ta kaima cigaba ta fannonin tattalin arziki da zaman takewa da siyasa .
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Nuna Wa Talakawa Banbanci a Nijeriyarmu ta yau
Nijeriya kasa ce data kunshi al'umma jinsi iri guda wato bakar fata mai mutane miliyan 140 . Kuma Nijeriya kasa ce da Allah ya albarkace ta da dinbin ma'adinai wanda itace ma kasa ta shida a sahun kasashen da suke da albarkatun man fetur a duk duniya . Amma abin takaici da bakin ciki shine talauci da fatara yayi wa al'umma katutu . Akwai tsagoron banbanci a rayuwar talakawa da masu mulki da yan barandar su .
Nuna banbanci da wariya a kasar mu yau sai dada karuwa da habaka yake yi a inda a al'amurran da suka shafi kiwon lafiya da zaman takewa da tattalin arziki da siyasa da ilimi da sauran su akwai rashin daidaito tsakanin talakawa da masu mulki da yan boko .
Talakawan a Nijeriya basa samun ingantattcen asibitoci da magani a inda ma aka same su zaka tarar da asibitocin a matsayin dakunan rubuta magunguna a inda in aiki za'ayi wa mutum in baida kudi to matsalar sa ce . Yayin da a bangare guda masu mulki da iyalen su kan fita kasar waje kawai dan a duba lafiyar su . Ta bangaren ilimi kuma ya'yan talakawa na hallartar makarantun da basu da kujeru ko tebura wasu ma a karkashin bishiyoyi saboda wasu makarantun ajujuwan su sun rushe . Malaman su basu da kayayyakin da suke bukata na koyar wa kuma sukan yi watanni kafin a biya su albashin su da bai taka kara ya karya ba . Inda a bangare guda zaka tarar da ya'yan masu mulki da yan boko a makarantu masu zaman kan su da ajujuwan dake dauke da na'urar sanyaya daki .
Ta bangaren muhalli kuma zaka tarar da talakawa a zaune ne a unguwannin yaku bayi ko ihun ka banza a inda babu tsabtattacen ruwan sha da wutan lantarki akan kari gashi kuma yanayin unguwannin basu ma kamaci dan'adam ya zauna ba saboda rashin tsabta da kulawa yayin da zaka tarar da masu mulki da yan boko suna zaune a unguwanni masu tsari da abubuwan more rayuwa .
Babban birnin tarayyar Nijeriya wato Abuja an fake da sunan tsara birnin an kori talakawa daga garin a inda aka rushe masu gidaje da wuraren sana'aoin su . Abuja ta kasan ce ta masu mulki da yan boko su kadai ! Kai a hatta wuraren bauta ana nuna wa talakawa banbanci da wariya a inda ake ware sahun farko da kujerun gaba ga masu mulki dake zuwa da jibga-jibgan masu tsaron lafiyar su suna zazzarewa talakawa ido. Haka kuma ta fannin sufuri talakawa har gobe suna amfani ne da jakuna da kekuna da manyan motocin daukan kaya da tsofaffin motoci da Achaba domin zirga-zirgan yau da kullum . Su kuma masu mulki da yan barandar su suna hawan motoci masu tsadar gaske ko su hau jirgin sama in tafiya ta kama su .
In talaka ya kukuta ya sami ilimin zamani da kyar zai sami aikin yi koda yake ma wadanda suke aiki a hukumomin gwamnati a yanzu ma ana ta rage su . Su kuma ya'yan masu mulki da mutanen su na zama manyan manajoji da daraktoci a manyan kamfanoni da iyayen su suka kafa da dukiyar haram da suka same ta ta hanyar cin amanar dukiyar kasa dake hannun su. Wadannan kadan ne daga irin banbance - banbancen da wariyar da ake nuna wa talakawa a wannan kasar mai dinbin arziki . Da ace masu mulki suna kwatanta adalci da akalla ba za'a yi fama da fatara da rashin daidaiton da ake ciki a yau ba .
A yaushe yan Nijeriya zasu farka su tashi domin kawo karshen wannan wariya da banbanci a kasar mu ta haihuwa? A kuma yaushe guguwar canji da sauyi zata kada wanda zai zama sanadiyar samun yanci da daidaito da mutumci da talakawan Nijeriya zamu sami daidaituwa suma a mutumta su kamar yan kasa masu cikakken yanci ? A yaushe talakawan wannan kasar zasu sami jagoran da zai zo masu da kyawawan manufofin da zai samar da cigaba da kawo karshen zalunci da danniya da kama karya?
Talakawan Nijeriya tsawon shekaru suke ta fata da addu'ar Allah ya basu shugabanni na gari masu tausayi da hangen nesa da rikon amana da gaskiya. Amma koda yaushe in kamar hakar su zata cimma ruwa sai a kawo karshen irin wadannan shugabannin ta hanyar juyin mulki ko murkushe duk wani yunkurin neman yanci da karfin mulki da dauri da karfin Naira ko ta hanyar magudin zabe ko bada cin hanci da mukaman siyasa.
Tarihin gwagwarmayan neman yanci da daidaituwa dan neman wa talakawan Nijeriya canjin ga samun nagartattcen rayuwa ba zai taba mantawa da gwarazan mazaje da sukayi tsayin daka ga ceto talakawa ba. Fittatu daga cikin su akwai kamar su Marigayi Malam Aminu Kano da ya jagoranci samar wa talakawa yanci a hannun masu mulki na kama karya da Cif Gani Fawehinmi wanda yayi fice a sahun gaba wajen yaki da zalunci da danniya wanda ya jawo masa dauri sau da dama musamman a zamanin mulkin sojoji . Haka kuma tarihi ba zai manta da Marigayi Malam Sa'adu Zungur da Dakta Tai Solarin da Alhaji Abubakar Rimi da Kanar Abubakar Dangiwa Umar da Alhaji Balarabe Musa da Kamred Adams Oshimole da Fasto Olubunmi Okogie da Dakta Yusuf Bala Usman ba domin sunyi fice a tsawun gaba wajen kokarin kwato ma talakawa yanci a Nijeriya.
Tabbas wata rana talakawan Nijeriya suma zasu dara a daina nuna masu banbanci da wariya a kasar su ta haihuwa inda za'a sami wadattacen abinci ga kowa da hanyoyin sufuri na gari da kyawawan muhalli da samun ruwa sha mai tsabta da wutan lantarki akan kari da aikin yi da zabe ba tare da magudi ba .
HazaWassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Nuna banbanci da wariya a kasar mu yau sai dada karuwa da habaka yake yi a inda a al'amurran da suka shafi kiwon lafiya da zaman takewa da tattalin arziki da siyasa da ilimi da sauran su akwai rashin daidaito tsakanin talakawa da masu mulki da yan boko .
Talakawan a Nijeriya basa samun ingantattcen asibitoci da magani a inda ma aka same su zaka tarar da asibitocin a matsayin dakunan rubuta magunguna a inda in aiki za'ayi wa mutum in baida kudi to matsalar sa ce . Yayin da a bangare guda masu mulki da iyalen su kan fita kasar waje kawai dan a duba lafiyar su . Ta bangaren ilimi kuma ya'yan talakawa na hallartar makarantun da basu da kujeru ko tebura wasu ma a karkashin bishiyoyi saboda wasu makarantun ajujuwan su sun rushe . Malaman su basu da kayayyakin da suke bukata na koyar wa kuma sukan yi watanni kafin a biya su albashin su da bai taka kara ya karya ba . Inda a bangare guda zaka tarar da ya'yan masu mulki da yan boko a makarantu masu zaman kan su da ajujuwan dake dauke da na'urar sanyaya daki .
Ta bangaren muhalli kuma zaka tarar da talakawa a zaune ne a unguwannin yaku bayi ko ihun ka banza a inda babu tsabtattacen ruwan sha da wutan lantarki akan kari gashi kuma yanayin unguwannin basu ma kamaci dan'adam ya zauna ba saboda rashin tsabta da kulawa yayin da zaka tarar da masu mulki da yan boko suna zaune a unguwanni masu tsari da abubuwan more rayuwa .
Babban birnin tarayyar Nijeriya wato Abuja an fake da sunan tsara birnin an kori talakawa daga garin a inda aka rushe masu gidaje da wuraren sana'aoin su . Abuja ta kasan ce ta masu mulki da yan boko su kadai ! Kai a hatta wuraren bauta ana nuna wa talakawa banbanci da wariya a inda ake ware sahun farko da kujerun gaba ga masu mulki dake zuwa da jibga-jibgan masu tsaron lafiyar su suna zazzarewa talakawa ido. Haka kuma ta fannin sufuri talakawa har gobe suna amfani ne da jakuna da kekuna da manyan motocin daukan kaya da tsofaffin motoci da Achaba domin zirga-zirgan yau da kullum . Su kuma masu mulki da yan barandar su suna hawan motoci masu tsadar gaske ko su hau jirgin sama in tafiya ta kama su .
In talaka ya kukuta ya sami ilimin zamani da kyar zai sami aikin yi koda yake ma wadanda suke aiki a hukumomin gwamnati a yanzu ma ana ta rage su . Su kuma ya'yan masu mulki da mutanen su na zama manyan manajoji da daraktoci a manyan kamfanoni da iyayen su suka kafa da dukiyar haram da suka same ta ta hanyar cin amanar dukiyar kasa dake hannun su. Wadannan kadan ne daga irin banbance - banbancen da wariyar da ake nuna wa talakawa a wannan kasar mai dinbin arziki . Da ace masu mulki suna kwatanta adalci da akalla ba za'a yi fama da fatara da rashin daidaiton da ake ciki a yau ba .
A yaushe yan Nijeriya zasu farka su tashi domin kawo karshen wannan wariya da banbanci a kasar mu ta haihuwa? A kuma yaushe guguwar canji da sauyi zata kada wanda zai zama sanadiyar samun yanci da daidaito da mutumci da talakawan Nijeriya zamu sami daidaituwa suma a mutumta su kamar yan kasa masu cikakken yanci ? A yaushe talakawan wannan kasar zasu sami jagoran da zai zo masu da kyawawan manufofin da zai samar da cigaba da kawo karshen zalunci da danniya da kama karya?
Talakawan Nijeriya tsawon shekaru suke ta fata da addu'ar Allah ya basu shugabanni na gari masu tausayi da hangen nesa da rikon amana da gaskiya. Amma koda yaushe in kamar hakar su zata cimma ruwa sai a kawo karshen irin wadannan shugabannin ta hanyar juyin mulki ko murkushe duk wani yunkurin neman yanci da karfin mulki da dauri da karfin Naira ko ta hanyar magudin zabe ko bada cin hanci da mukaman siyasa.
Tarihin gwagwarmayan neman yanci da daidaituwa dan neman wa talakawan Nijeriya canjin ga samun nagartattcen rayuwa ba zai taba mantawa da gwarazan mazaje da sukayi tsayin daka ga ceto talakawa ba. Fittatu daga cikin su akwai kamar su Marigayi Malam Aminu Kano da ya jagoranci samar wa talakawa yanci a hannun masu mulki na kama karya da Cif Gani Fawehinmi wanda yayi fice a sahun gaba wajen yaki da zalunci da danniya wanda ya jawo masa dauri sau da dama musamman a zamanin mulkin sojoji . Haka kuma tarihi ba zai manta da Marigayi Malam Sa'adu Zungur da Dakta Tai Solarin da Alhaji Abubakar Rimi da Kanar Abubakar Dangiwa Umar da Alhaji Balarabe Musa da Kamred Adams Oshimole da Fasto Olubunmi Okogie da Dakta Yusuf Bala Usman ba domin sunyi fice a tsawun gaba wajen kokarin kwato ma talakawa yanci a Nijeriya.
Tabbas wata rana talakawan Nijeriya suma zasu dara a daina nuna masu banbanci da wariya a kasar su ta haihuwa inda za'a sami wadattacen abinci ga kowa da hanyoyin sufuri na gari da kyawawan muhalli da samun ruwa sha mai tsabta da wutan lantarki akan kari da aikin yi da zabe ba tare da magudi ba .
HazaWassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Read Shehu Mustapha Chaji
Your Views
He plays with English words. When he starts playing with them, he is a good copy for any journalist. Reason: he makes his points without a blink of the eyelids and he makes them very convincingly.Problem is, you must be alert all the time to stop Okadigbo before he forgets he is not in a lecture room but fielding questions with a journalist..."
Comfort Obi, The Sunday magazine, Feb. 13, 1994.
The youths of Africa and Nigeria should be happy. The declaration of Buhari as presidential aspirant has made me believe there is more hope in Nigeria. Buhari becoming president in 2003 will not only make Nigeria proud of their country, but it will also awaken their patriotism, dedication and loyalty to our fatherland. I feel and believe that Buhari is a leader that will lead us to prosperity. To our general, more grease to your elbows.
Sagir on 17.11.2002 at 16.11
... He is that kind of person: no airs, no hang ups, simply free.But Dr. Okadigbo has all those intimidating credentials ...chains of degrees from places as varied as East Germany where he attended Karl Marx University, Leipzig to the United States of America, where he attended the CatholicUniversity of America...Dr. Okadigbo discusses politics like a tested general discussing tactics of war...a philosopher, academician, politician, author, publisher... Peter Ishaka, African Vision, Nov. 6, 1995.The Messiah we are looking for has finally arrived. We implore Nigerians not to miss the rare opportunity we have at hand so that equity, justice and discipline can be restored to our battered nation by voting General Buhari into office come 2003.
Usman Bashir, 22.11.2002 at 15.18
..As an intellectual, he lifts the issues beyond the mundane, coming in cadence and leading the audience into the dawn yet unknown. As a politician, he posits the pursuits of power the way it is not mistaken as mere spontaneous action - to build, not to destroy. As a strategist, he delivers the measures of the plan the way it disarms the not-so-prepared. When it is said that Dr. Chuba Okadigbo is a formidablestriker, it is meant to begin to look at the many dimensions of the man..."-Igbonegwu Ogazimorah, the Post Express, Jan.27 1997
First and foremost, I am grateful to God for giving me the opportunity to communicate with my leader whom I highly respect and even ready to vote for as my President come 2003.I came to realize that Buhari is a strong alternative to the present administration because he has done it to the common masses of this great country called Nigeria. My reason is that if Buhari would be allowed to at least spend 4 years in the governance of Nigeria, the country will be better than it is presently. His record as a Head of State include the following:
Accountability in governance was restored.Instilling discipline in the affairs of all the citizens.He fought corruption to the core and there were no sacred cows in his administrationBelieving in Nigeria's professionals and utilizing them, as he did in PTFPutting much priority in Agriculture, to encourage people to return to farming, with all inputs and resources available.Education and health sector were adequately taken care of during his regime and PTF era.Finally, Buhari is a God-fearing leader with a good intention to carry all people along irrespective of their differences. He will also never succumb to any blackmail.Mustapha Ahmad, Dutsin Ma.
... That Chuba Okadigbo is an enigmatic personality is not in doubt. But not a few people believe that he can be unpredictable, that perhaps explains why..he has chased the office of Nigeria's Senate President. Until he got it....Okadigbo is without doubt, a man of deep intellect and a consummate politicianwho knows when to advance and when to retreat. but he is going to be a hard nut to crack for the Executive arm of Government, if there is any conscious attempt to undermine the powers of the Legislature..."
-Eniola Bello, Amanze Obi and Folabi Lawal, ThisDay, Dec. 19, 1999.
Never in the history of our nation, other than during the tenure of this administration, have we witnessed an administration that is against its citizens; an administration that is so weak to protect the lives and properties of its subjects; riots prevailed from Shagamu to Lagos, Odi, Kaduna, Kano, Jos, Zaki Biam, Niger Delta, Abia, Taraba, Tafawa Balewa, etc, leaving thousands dead and properties worth billions of Naira lost; an administration that has institutionalised corruption and top it with an international medal as the second most corrupt nation on earth. Total abuse and violation of constitutional provisions; resort to tribalism, nepotism and excessive strikes, including that carried out by the Nigerian Police; collapse and breakdown of social infrastructures; an administration that can only boast of GSM as its achievement in about four years.Hope seem to diminish as Ali Baba and his gang took over and hold us to ransom. They have planned to pass over batons to every member of their gang to continue the unprecedented corruption in the world. That the nation should be destroyed is none of their business as they have amassed billion of dollars which is our own money to foreign accounts and for their own children to take over from where they have stopped.Suddenly, light appeared as General Muhammadu Buhari (rtd) joined politics not only to participate but also to contest for the presidency. Sir, with your appearance the game started to change and the cowards are withdrawing into their shells and once again the masses saw hope and a leader they could rally upon to lead them salvage Nigeria together. Sir, my advise to you are, firstly, you should know that the Nigerian elite especially those from your region which is the North are against your aspiration. We understand that it is not you they are against but your principles; we understand that they are against us the poor masses, the oppressed and downtrodden. They want us to continue to live in abject poverty and illiteracy to enable them continue their kleptocracy and their children take over from them. They have killed the education system while their children study abroad or in the most expensive private schools here in Nigeria. He who denied you education have completely destroyed you and will continue to dominate you forever.Sir, on the other hand, we the poor masses, the oppressed and downtrodden are with you, ready to cast our votes for you not because we felt that you took our concern as your concern, our plight as your plight. We also felt that you have the potential to lead us to freedom, abundant food, security, employment, equity and justice.Sir, God willing, if you occupy Aso Rock, maintain justice in the administration and impose it on your own self and seek the consent of the people. It is the common man who is the strength of the state. It is he who fights the enemy. So live in close contact with the masses and be mindful of their welfare. Unclose the tangle of mutual hatred between the public and the administration and remove all those causes, which may give rise to strained relations between them.Therefore, the foremost concern of your administration should centre on WELFARE. This welfare include enough food for all. Millions of Nigerians today cannot afford three meals per day. Million are hungry resulting in prostitution, stealing, etc Other issues are all secondary; agriculture should be your priority.Other parts of this welfare should include enough salary to let civil servants, police, army, etc, enough to keeping them above temptation. This will drastically reduce the rate of corruption. Sir, please ask any salary earner to inform you about his condition.Sir, create employment for your youths and unemployed. In all six geographical zones of this great nation able-bodied young men and women cannot source for a living, they become available tools for armed robbery, fraud, political thuggery, prostitution, drug related cases and upon all engage in riots to kill, loot and destroy property.Sir, we the masses of this great nation don't ask for too much. We are only asking for food, shelter, employment, security of our lives and our little belongings, education, functional medical centres, good roads and efficient transportation system to enable us conduct our legitimate social, religious and economic responsibilities.Lastly, sir, the Most High is with you for the good intention you have for this great nation and its people. And we the poor masses, the oppressed and downtrodden, the youths the old, the civil servants, the army, the police, the Yoruba, the Igbo, the Hausa-Fulani, the Idoma, the Efik, the Igala, etc and all patriotic citizens of our great nation are with you. We will continue to pray for your eventual success at ANPP convention and final occupation of Aso Rock in 2003, God willing. And never again would we fold our arms to watch traitors embezzle and cause great harm to our dear nation. Surely as you have once said, "We have no any other country than Nigeria; we should stay and salvage it together."
Shehu Mustapha Chaji, Former Secretary-General, Students Union Government, Bayero University, Kano.
...At close quarters, the specks of grey become more permanent. His head. His chin. Even slightly, his brow. all of these complement his legendary distinguished looks...Okadigbo is a Roman Catholic...The new generation churches probably wouldn't mind having Chuba Okadigbo, 59, exudes such an overwhelming charisma that would leave many Pentecostal pastors panting. The type that keeps the congregationglued to the pulpit....Another fire anyone would have expected to fizzle out is his passion for the Senate-the house that caved in under him.But he only referred to a portion of the poem, titled IF, by a British deep thinker, Rudyard Kipling. "If you can meet with Triumph and Disaster and treat those two impostors as just the same. If you can fill the unforgiving minute with sixty seconds oflong-distance run, yours is the earth and everything that's in it." That of course is vintage Chuba Okadigbo".-Mobola Lanre-Badmus, Hallmark, Jun.13 13-19.
I share the BUHARI aspiration the goals ideals of the General to transform the Nigeria society from it present state of monumental decade cant to a greater country like in the good old days.We shall set to serious work but before then let me congratulate the GENERAL in advance by God's will as the next President come 2003. I have been looking for this very chance and a great one indeed. I want to play an active role a real active role in your team, any role of any size. AREMU must go by God's will come 2003.
Momoh J. Bello, Dept of Biological Sciences ABU Zaria.
..Former Senate President, the Rt. Hon. Dr. Williams Wilberforce Chuba Okadigbo is a highly engaging personality. He is cerebral and fecund.He is flamboyant and stylish... To him, knowledge is power and as a philosopher king, he believes firmly in the competence of logic...It was a case of the deep calling unto the deep wherever he was presiding. A master of bombast, Okadigbo, well at home with high fallutin language...who is now chairman of the Senate Committee on Riots, Crises and conflicts, has found some defining roles for himself especially as champion of demarginalisation of the Igbo.On December 17, 2001, on his 60th Birthday, he addressed a press conference on the state of the nation. The pertinent issues that he dwelled on,included the Biafran debate, Electoral Act, De-marginalisation, etc. He began with a departure and ended with an arrival. It was a vintage Okadigbo..."-Sufuyan Ojeifo, Sunday Vanguard, Dec. 30, 2001.
..Solid intellectual and President of the Senate, Dr. Chuba Okadigbo was the chairman of the occasion on the Awolowo Foundation Annual Lecture and 91st Posthumous Birthday of the late Chief Obafemi Awolowo. Typical, he arrived the show as the master and was to take over the show but for somedisplay of humility. Okadigbo is known across the land as one of the most solid intellectuals in the country. His presence brought a colour of theefficiency and eloquence of the old order, but he carried with him a resounding power of balanced attribution for a resurgent Nigeria..."-The Post Express, Mar. 7, 2000.
..Dr. Okadigbo has a bent for political concerns...Though quite chatty and sociable, he was a canny political bruiser..Chuba could read their [political, opponents] minds with the discriminating passion which some men reserve for women and horses and the Hausa-Fulani for kola nuts.."-Alh. Shehu Shagari, President of Nigeria 1979-1983 in his book, BECKONED TO SERVE, 2001.
..I had heard of Dr. Chuba Okadigbo but had never had the opportunity of meeting him. I was aware that he had taken it upon himself to spearhead theissue of my return home. I had followed from a distance his initially single-handed efforts to sow the seeds of discussion.I had become aware of his courageous and single-minded mobilisation of opinion both within his party and without- amongst the Igbos and their friends.I was aware, for sometime, that for sometime this brilliant political tactician had raised the issue of my continued exile from the status of the unmentionable to a subject of open national debate. ...I got home from work to be informed that a certain Dr. Okadigbo had arrived from Lagos, was at Hotel Ivoireand was anxious to meet with me... I turned right back and drove past my office once more, into the Hotel Ivoire...The first meeting was polite and very restrained and not until two hours later in my sitting room in Bingerville did the atmosphere relax. The drive home had been full of platitudes and probing questions. He divulged his mission over lunch and by the time coffee was served, Chuba and I had become as childhood friends.. We spoke with joy and without inhibitions. On that inauspicious, yet memorable day, I learnt for the first time that the President [Shehu Shagari] of my country had decided to put an end to the agony of my exile. When Chuba left many hours later- for we talked into the night- I decided to become once again a practising Christian... ...I tried to imagine what kind of reception I would get in Lagos....What my eyes saw as we taxied into the Ikeja Airport surpassed my wildest dream. It was an ocean of faces for as far as the eye could see... There was a bang around me..., I stepped on a TV camera; I stepped on abandoned shoes, hand bags, hats, human feet. I was flustered. Some people, including a painting, bearded man clad in red cap and flowing white agbada and some security men were pulling at me. That man was Chuba Okadigbo..."Chukwuemeka Odumegwu-Ojukwu in his book, BECAUSE I AM INVOLVED, 1989.
Home
He plays with English words. When he starts playing with them, he is a good copy for any journalist. Reason: he makes his points without a blink of the eyelids and he makes them very convincingly.Problem is, you must be alert all the time to stop Okadigbo before he forgets he is not in a lecture room but fielding questions with a journalist..."
Comfort Obi, The Sunday magazine, Feb. 13, 1994.
The youths of Africa and Nigeria should be happy. The declaration of Buhari as presidential aspirant has made me believe there is more hope in Nigeria. Buhari becoming president in 2003 will not only make Nigeria proud of their country, but it will also awaken their patriotism, dedication and loyalty to our fatherland. I feel and believe that Buhari is a leader that will lead us to prosperity. To our general, more grease to your elbows.
Sagir on 17.11.2002 at 16.11
... He is that kind of person: no airs, no hang ups, simply free.But Dr. Okadigbo has all those intimidating credentials ...chains of degrees from places as varied as East Germany where he attended Karl Marx University, Leipzig to the United States of America, where he attended the CatholicUniversity of America...Dr. Okadigbo discusses politics like a tested general discussing tactics of war...a philosopher, academician, politician, author, publisher... Peter Ishaka, African Vision, Nov. 6, 1995.The Messiah we are looking for has finally arrived. We implore Nigerians not to miss the rare opportunity we have at hand so that equity, justice and discipline can be restored to our battered nation by voting General Buhari into office come 2003.
Usman Bashir, 22.11.2002 at 15.18
..As an intellectual, he lifts the issues beyond the mundane, coming in cadence and leading the audience into the dawn yet unknown. As a politician, he posits the pursuits of power the way it is not mistaken as mere spontaneous action - to build, not to destroy. As a strategist, he delivers the measures of the plan the way it disarms the not-so-prepared. When it is said that Dr. Chuba Okadigbo is a formidablestriker, it is meant to begin to look at the many dimensions of the man..."-Igbonegwu Ogazimorah, the Post Express, Jan.27 1997
First and foremost, I am grateful to God for giving me the opportunity to communicate with my leader whom I highly respect and even ready to vote for as my President come 2003.I came to realize that Buhari is a strong alternative to the present administration because he has done it to the common masses of this great country called Nigeria. My reason is that if Buhari would be allowed to at least spend 4 years in the governance of Nigeria, the country will be better than it is presently. His record as a Head of State include the following:
Accountability in governance was restored.Instilling discipline in the affairs of all the citizens.He fought corruption to the core and there were no sacred cows in his administrationBelieving in Nigeria's professionals and utilizing them, as he did in PTFPutting much priority in Agriculture, to encourage people to return to farming, with all inputs and resources available.Education and health sector were adequately taken care of during his regime and PTF era.Finally, Buhari is a God-fearing leader with a good intention to carry all people along irrespective of their differences. He will also never succumb to any blackmail.Mustapha Ahmad, Dutsin Ma.
... That Chuba Okadigbo is an enigmatic personality is not in doubt. But not a few people believe that he can be unpredictable, that perhaps explains why..he has chased the office of Nigeria's Senate President. Until he got it....Okadigbo is without doubt, a man of deep intellect and a consummate politicianwho knows when to advance and when to retreat. but he is going to be a hard nut to crack for the Executive arm of Government, if there is any conscious attempt to undermine the powers of the Legislature..."
-Eniola Bello, Amanze Obi and Folabi Lawal, ThisDay, Dec. 19, 1999.
Never in the history of our nation, other than during the tenure of this administration, have we witnessed an administration that is against its citizens; an administration that is so weak to protect the lives and properties of its subjects; riots prevailed from Shagamu to Lagos, Odi, Kaduna, Kano, Jos, Zaki Biam, Niger Delta, Abia, Taraba, Tafawa Balewa, etc, leaving thousands dead and properties worth billions of Naira lost; an administration that has institutionalised corruption and top it with an international medal as the second most corrupt nation on earth. Total abuse and violation of constitutional provisions; resort to tribalism, nepotism and excessive strikes, including that carried out by the Nigerian Police; collapse and breakdown of social infrastructures; an administration that can only boast of GSM as its achievement in about four years.Hope seem to diminish as Ali Baba and his gang took over and hold us to ransom. They have planned to pass over batons to every member of their gang to continue the unprecedented corruption in the world. That the nation should be destroyed is none of their business as they have amassed billion of dollars which is our own money to foreign accounts and for their own children to take over from where they have stopped.Suddenly, light appeared as General Muhammadu Buhari (rtd) joined politics not only to participate but also to contest for the presidency. Sir, with your appearance the game started to change and the cowards are withdrawing into their shells and once again the masses saw hope and a leader they could rally upon to lead them salvage Nigeria together. Sir, my advise to you are, firstly, you should know that the Nigerian elite especially those from your region which is the North are against your aspiration. We understand that it is not you they are against but your principles; we understand that they are against us the poor masses, the oppressed and downtrodden. They want us to continue to live in abject poverty and illiteracy to enable them continue their kleptocracy and their children take over from them. They have killed the education system while their children study abroad or in the most expensive private schools here in Nigeria. He who denied you education have completely destroyed you and will continue to dominate you forever.Sir, on the other hand, we the poor masses, the oppressed and downtrodden are with you, ready to cast our votes for you not because we felt that you took our concern as your concern, our plight as your plight. We also felt that you have the potential to lead us to freedom, abundant food, security, employment, equity and justice.Sir, God willing, if you occupy Aso Rock, maintain justice in the administration and impose it on your own self and seek the consent of the people. It is the common man who is the strength of the state. It is he who fights the enemy. So live in close contact with the masses and be mindful of their welfare. Unclose the tangle of mutual hatred between the public and the administration and remove all those causes, which may give rise to strained relations between them.Therefore, the foremost concern of your administration should centre on WELFARE. This welfare include enough food for all. Millions of Nigerians today cannot afford three meals per day. Million are hungry resulting in prostitution, stealing, etc Other issues are all secondary; agriculture should be your priority.Other parts of this welfare should include enough salary to let civil servants, police, army, etc, enough to keeping them above temptation. This will drastically reduce the rate of corruption. Sir, please ask any salary earner to inform you about his condition.Sir, create employment for your youths and unemployed. In all six geographical zones of this great nation able-bodied young men and women cannot source for a living, they become available tools for armed robbery, fraud, political thuggery, prostitution, drug related cases and upon all engage in riots to kill, loot and destroy property.Sir, we the masses of this great nation don't ask for too much. We are only asking for food, shelter, employment, security of our lives and our little belongings, education, functional medical centres, good roads and efficient transportation system to enable us conduct our legitimate social, religious and economic responsibilities.Lastly, sir, the Most High is with you for the good intention you have for this great nation and its people. And we the poor masses, the oppressed and downtrodden, the youths the old, the civil servants, the army, the police, the Yoruba, the Igbo, the Hausa-Fulani, the Idoma, the Efik, the Igala, etc and all patriotic citizens of our great nation are with you. We will continue to pray for your eventual success at ANPP convention and final occupation of Aso Rock in 2003, God willing. And never again would we fold our arms to watch traitors embezzle and cause great harm to our dear nation. Surely as you have once said, "We have no any other country than Nigeria; we should stay and salvage it together."
Shehu Mustapha Chaji, Former Secretary-General, Students Union Government, Bayero University, Kano.
...At close quarters, the specks of grey become more permanent. His head. His chin. Even slightly, his brow. all of these complement his legendary distinguished looks...Okadigbo is a Roman Catholic...The new generation churches probably wouldn't mind having Chuba Okadigbo, 59, exudes such an overwhelming charisma that would leave many Pentecostal pastors panting. The type that keeps the congregationglued to the pulpit....Another fire anyone would have expected to fizzle out is his passion for the Senate-the house that caved in under him.But he only referred to a portion of the poem, titled IF, by a British deep thinker, Rudyard Kipling. "If you can meet with Triumph and Disaster and treat those two impostors as just the same. If you can fill the unforgiving minute with sixty seconds oflong-distance run, yours is the earth and everything that's in it." That of course is vintage Chuba Okadigbo".-Mobola Lanre-Badmus, Hallmark, Jun.13 13-19.
I share the BUHARI aspiration the goals ideals of the General to transform the Nigeria society from it present state of monumental decade cant to a greater country like in the good old days.We shall set to serious work but before then let me congratulate the GENERAL in advance by God's will as the next President come 2003. I have been looking for this very chance and a great one indeed. I want to play an active role a real active role in your team, any role of any size. AREMU must go by God's will come 2003.
Momoh J. Bello, Dept of Biological Sciences ABU Zaria.
..Former Senate President, the Rt. Hon. Dr. Williams Wilberforce Chuba Okadigbo is a highly engaging personality. He is cerebral and fecund.He is flamboyant and stylish... To him, knowledge is power and as a philosopher king, he believes firmly in the competence of logic...It was a case of the deep calling unto the deep wherever he was presiding. A master of bombast, Okadigbo, well at home with high fallutin language...who is now chairman of the Senate Committee on Riots, Crises and conflicts, has found some defining roles for himself especially as champion of demarginalisation of the Igbo.On December 17, 2001, on his 60th Birthday, he addressed a press conference on the state of the nation. The pertinent issues that he dwelled on,included the Biafran debate, Electoral Act, De-marginalisation, etc. He began with a departure and ended with an arrival. It was a vintage Okadigbo..."-Sufuyan Ojeifo, Sunday Vanguard, Dec. 30, 2001.
..Solid intellectual and President of the Senate, Dr. Chuba Okadigbo was the chairman of the occasion on the Awolowo Foundation Annual Lecture and 91st Posthumous Birthday of the late Chief Obafemi Awolowo. Typical, he arrived the show as the master and was to take over the show but for somedisplay of humility. Okadigbo is known across the land as one of the most solid intellectuals in the country. His presence brought a colour of theefficiency and eloquence of the old order, but he carried with him a resounding power of balanced attribution for a resurgent Nigeria..."-The Post Express, Mar. 7, 2000.
..Dr. Okadigbo has a bent for political concerns...Though quite chatty and sociable, he was a canny political bruiser..Chuba could read their [political, opponents] minds with the discriminating passion which some men reserve for women and horses and the Hausa-Fulani for kola nuts.."-Alh. Shehu Shagari, President of Nigeria 1979-1983 in his book, BECKONED TO SERVE, 2001.
..I had heard of Dr. Chuba Okadigbo but had never had the opportunity of meeting him. I was aware that he had taken it upon himself to spearhead theissue of my return home. I had followed from a distance his initially single-handed efforts to sow the seeds of discussion.I had become aware of his courageous and single-minded mobilisation of opinion both within his party and without- amongst the Igbos and their friends.I was aware, for sometime, that for sometime this brilliant political tactician had raised the issue of my continued exile from the status of the unmentionable to a subject of open national debate. ...I got home from work to be informed that a certain Dr. Okadigbo had arrived from Lagos, was at Hotel Ivoireand was anxious to meet with me... I turned right back and drove past my office once more, into the Hotel Ivoire...The first meeting was polite and very restrained and not until two hours later in my sitting room in Bingerville did the atmosphere relax. The drive home had been full of platitudes and probing questions. He divulged his mission over lunch and by the time coffee was served, Chuba and I had become as childhood friends.. We spoke with joy and without inhibitions. On that inauspicious, yet memorable day, I learnt for the first time that the President [Shehu Shagari] of my country had decided to put an end to the agony of my exile. When Chuba left many hours later- for we talked into the night- I decided to become once again a practising Christian... ...I tried to imagine what kind of reception I would get in Lagos....What my eyes saw as we taxied into the Ikeja Airport surpassed my wildest dream. It was an ocean of faces for as far as the eye could see... There was a bang around me..., I stepped on a TV camera; I stepped on abandoned shoes, hand bags, hats, human feet. I was flustered. Some people, including a painting, bearded man clad in red cap and flowing white agbada and some security men were pulling at me. That man was Chuba Okadigbo..."Chukwuemeka Odumegwu-Ojukwu in his book, BECAUSE I AM INVOLVED, 1989.
Home
Curbing political violence in Nigeria
The history of Political transition in Nigeria is one that is characterised by violence, rigging and near breakdown of law and order. These very factors contributed to military incursion into politics during the First and Second Republics. And now with another election around the corner political violence is rearing its ugly head once again.
As we are heading toward the April polls, events unfolding are clear signs of political violence and instability .There have been political clashes between supporters of different parties and even supporters of different candidates within the same party. These incidents have occurred in states like Kwara, Benue, Adamawa, Kano, Zamfara, Plateau, Jigawa, Ebonyi, Imo, Borno, Gombe, Delta, Edo etc. Some of these clashes have claimed lives in states like, Delta, Ebony, Benue, Imo, Plateau and Kwara. If nothing is done by the government to stop these incidents, only the Almighty knows what will happen. The April polls will once again test our ability to maintain democratic rule. But we pray to have a smooth, violence free and successful transition.
The political parties have the responsibility to enlighten their supporters to be law abiding and that democracy is not about killing, maiming and destroying opponent’s lives and property.
The security agencies should be alert to deal with troublemakers and shouldn’t allow themselves to be used by incumbent office holders for selfish political gains. INEC should ensure free and fair elections which will guarantee and safeguard our democracy. The incumbent office holders shouldn’t use their offices to intimidate, rig, or harass other contenders as these can lead to political violence.
All political parties should also be given equal opportunities to canvass for votes without intimidation or denial of electronic and print media. All office seekers should lead by examples of political tolerance and respecting the ground rules for fair play.
Shehu Mustapha Chaji, P. O. Box 248, G/Gyadi, Kano, Kano State.
As we are heading toward the April polls, events unfolding are clear signs of political violence and instability .There have been political clashes between supporters of different parties and even supporters of different candidates within the same party. These incidents have occurred in states like Kwara, Benue, Adamawa, Kano, Zamfara, Plateau, Jigawa, Ebonyi, Imo, Borno, Gombe, Delta, Edo etc. Some of these clashes have claimed lives in states like, Delta, Ebony, Benue, Imo, Plateau and Kwara. If nothing is done by the government to stop these incidents, only the Almighty knows what will happen. The April polls will once again test our ability to maintain democratic rule. But we pray to have a smooth, violence free and successful transition.
The political parties have the responsibility to enlighten their supporters to be law abiding and that democracy is not about killing, maiming and destroying opponent’s lives and property.
The security agencies should be alert to deal with troublemakers and shouldn’t allow themselves to be used by incumbent office holders for selfish political gains. INEC should ensure free and fair elections which will guarantee and safeguard our democracy. The incumbent office holders shouldn’t use their offices to intimidate, rig, or harass other contenders as these can lead to political violence.
All political parties should also be given equal opportunities to canvass for votes without intimidation or denial of electronic and print media. All office seekers should lead by examples of political tolerance and respecting the ground rules for fair play.
Shehu Mustapha Chaji, P. O. Box 248, G/Gyadi, Kano, Kano State.
Subscribe to:
Comments (Atom)
