Gwamnatin shugaba Olusegun Obasanjo wacce it ace gwamnati mafi dadewa a tarihin Demokradiyya a Najeriya,za ta kawo karshe a ranar 29 ga watan Mayu 2007. Mutuwar tazarce da ya kawo karshen neman tsawaita lokacin mulkin shugaba Olusegun Obasanjo na nufin bullowar wani zababben sabon shugaba ta hanyar demokradiyya.
Kamfen din siyasa ya fara ne da neman wanda zai ja ragamar kasa da kuma wadanda za su rike suaran mukaman siyasa.Kamar yadda ya zama ala’ada a siyasance tuni an fara batun yankin kasa da zai samar da shugaban kasa.Sai dai abin tambaya anan shine ko a wannan karon ma yan Najeriya za su bari azarbabi ya kwashesu wajen neman wanda zai zama shugaban kasarmu na gaba maimakon cancanta da dacewa?
Yan siyasa masu neman garabasa da kuma yan siyasa da suka kasance kaska rabi mai jini suna fakewa bayan bangaranci da kuma maida shi a matsayin ma’aunin da shugaban kasa na gaba zai fito.
Shugaban da talakawan Najeriya ke bukata shine wanda tunainsa ya ke na al’umma ne,wanda kuma zai zama tamkar uba ga dukkan mutanen kasa ba tare da la’akari da kabilarsu ba ko yankin da suka fito ko kuma addininsu.Cikakken mai kishin kasa wanda mahanarsa ta wuce ta azarbabi-na bangaranci da addini- da kuma ba zai gabatar da kansa a matsayin shugaba mai wakiltar wata kabila ba ko wani yanki. Rikici a kan karba karbar mulki zuwa arewa ko kudu maso kudu ko kuma kudu maso gabas an lullubeshi da addini maimakon dacewa da cancanta a matsayin ma’auni.
Tuni wasu mutane sun fara nuna kawunansu a mastayin masu sha’awar gadar shugaba Obasanjo a 2007.Daga cikinsu akwai mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Janar Muhammadu Buhari da Janar Ibrahim Babangida da Janar Aliyu Gusau da Birgediya janar Buba Marwa da Farfesa Jerry Gana da Alhaji Bashir Tofa da gwamnoni irin su Kalu Odili Udenwa da Makrfi da Ahmad Sani da Adamu Mu’azu da Adamu Abdullahi.Kawo ya zuwa yanzu an cike gurbin kowane yanki da yan takarar da suke wakiltarsa domin shiga fadar Aso Rock.
Kamata ya yi a ce yan takarar da sunayensu ya gabata da wadanda za zu bayyana anan gaba su nemi a zabesu akan manufofinsu maimakon maida hankali akan yankunan da suka fito dad a kabila ko kuma addini a matsayin ma’aunin da za’a zabesu akansu.Kamata ya yi su kutsa cikin kowane yanki na kasa domin su sami karbuwa a kuma zabesu kamar yadda marigayi Cif M.K.O Abiola ya yi wanda ta kai ga ya rinjayi Alhaji Bashir Tofa ba acikin jahar kano kawai har ma da mazabarsa ta Gandun Albasa.
Ya kamata yan Najeriya su kara zama wayayyu a 2007 su zabo shugabannin da su cika alkawalullan da suka yi a yayin kamfen.Ya kamata a aje azarbabi na bangaranci gefe daya saboda kada a zabi wanda bai cancanta ba domin kawai yana “nawa”.Ya kamata ace shekaru bakwai da suka gabata sun zamarwa yan Najeriya abin lura ta yadda yan siyasa ke aje sabanin da ke tsakaninsu na bangaranci da yanki da addini su hade wuri daya idan suna da manufar da ta hadasu.Bai kamata su bari yan siyasar da ke son yin amfani da hanya mafi sauki ta kabilanci da yanki da addini domin zama shugaban kasa su yaudaresu ba.
Ya kamata yan Najeriya su bude idanunsu kada su bari a yi amfani da su ta hanyar kabilanci da bangaranci da kungiyoyin yanki ba, wadanda ba abinda ya damesu idan ba idan basu gabatar da wanda ajhihunsa yafi nauyi ba a cikinsu a matsayin wanda suka amince ya zama shugaban kasa.Saboda son kansu da kuma kare manufofin kashin kansu yana da wuya su gabatar da dantakarar shugaban kasar da ya fi dacewa daga cikin kabilarsu ko yankinsu.
Har ilayau ya kamata yan Najeriya su sa ido akan ayyukan kungiyoyin addini saboda za su kasance masu yin kira da a zabi “Mutumin da hada akida daya da shi.” Ba tare da la’akari da cewa ya dace ba. Ba su taba kai hangensu nesa da mutanensu ba wajen neman wanda za’a zaba alhali kuwa da akwai yantakara da suka dace masu himma.
Nauyi ne da ya hau kan dukkan yan Najeriya domin tabbatar da anyi tsaftataccen zabe ba tare da hatsaniya ba a zabukan 2007.Bai kamata ace mun bari abinda ya faru a zaben 2003 ba sake faruwa a 2007 ta yadda masu rike da mukami a yanzu za su yi kokarin dora mutanesu da yaransu akan mu ba.
Ya zama wajibi gay an Najeriya su goyi bayan muanen da suka cancanta a zaben 2007.Mutanen da suke da kishin kasa da kyakkyawar manufa da gaskiya,wadanda suke san inda suka dosa suke kuma wadanda suka dauke da manufofin talakawa a zukatansu. Irin mutanen da suke da kishin kai kasa ga kololuwar ci gaba da cin hanci da rashawa ko yunwa ko rashin aikin yi ko rashin tsaro ko dora dangi da na kusa akan mukamai za su zama bas u da muhalli acikinta.
Jam’iyyun siyasa suna da gagarumar rawar da za su taka wajen gabatar da yantakar da suka dace a zabukan 2007.Dole ne su tabbatar da cewa an yi tsafataccen zaben share fage a cikin jam’iyyunsu.Yan Najeria za su bijerewa dukka wani lusarin dantakarar da aka gabatar musu a wata jam’iyya wanda ya shiga gaban wani dantakarar da ya fi cancanta da dacewa.
Koma dai ya zata yantakarar shugaban kasa da za su fi yin tasiri a zabukan 2007 sune Janar Muhammadu Buhari da mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Janar Ibrahim Babangida.Ya zama wajibi ga yan Najeriya su fara dora ayyukansu da cancantarsu da dacewarsu akan mizani domin su zabi mutumin da ya dace ya jagoranci kasa a zaben 2007.
Yan Najeriya suna bukatar mutanen da suka cancanta su rike makaman gwanmatin tarayya da jaha da kaamar hukuma da kansiloli da majalisun tarayya domin bude sabon shafi a 2007. Dole ne al’umar wannan kasa su ki amincewa da siyasar amfani da kudi da ubangida da yaro da magudin zabe.Cancanta da nagarta da kwarewa da tsayin daka da kishin kasa ne ya kamata su zama ma’aunin mutane a zabukan 2007.
Shehu Mustapha Chaji.
Friday, 11 May 2007
REAL MEN FOR 2007
The present administration of President Olusegun Obasanjo will terminate on 29-May -2007, which is the longest ever in the history of democratic government in Nigeria . With the death of “third term” which brings to an end the purported elongation for another tenure for President Obasanjo, the coast had become clear for the emergence of another democratically elected president.
Politicking had begun in earnest for who will steer the affairs of the nation and other electable posts. As usual the political atmosphere is filled with agitations for which part of the country will produce the next president .Will Nigerians once again allow themselves to be beclouded with sentiments rather than quality on who should be our next president?
The opportunistic and parasitic politicians once again are hiding behind sectional and regional claim as yardstick to which part of the country will produce the next leader .The clamour for power to shift either to the North ,South-south or South-east is been religiously canvassed rather than credibility ,quality and competency as yardstick for electing our next president .
The president that Nigerian masses need is someone who have the nation at his heart, who will be father to all people of the country irrespective of tribe, region or religion. A true nationalist that sees beyond sentiment and will not present himself as a tribal or regional president.
Some presidential materials had already started showing interest to succeed President Obasanjo come 2007. Among them are Vice President Atiku Abubakar, General Muhammadu Buhari, General Ibrahim Babangida, General Aliyu Gusau, Brig. General Buba Marwa, Prof. Jerry Gana, Alhaji Bashir Tofa, Governors Kalu, Odili, Udenwa, Makarfi, Ahmed Sani, Adamu Mu’azu, and Adamu Abdullahi. So far each geo-political zone is evenly represented for those seeking for the mandate to occupy Aso Rock.
The above listed candidates and others that will emerge later should canvass for votes based on their manifestos rather than laying emphasis on region, tribe or religion as a yardstick to be elected. Let them try to make headways into every geo-political zones to be accepted and voted for as the case of late Chief M.K.O Abiola who even defeated Alhaji Bashir Tofa not only in Kano his state of origin but even in his Gandun Albasa ward.
Nigerians should be more wise come 2007 and elect leaders that can deliver their campaign promises. Sentiment should be kept aside so as not to elect incompetent person based on the reason that “he is my kinsman”. Nigerians in the past seven years should have realized that our politicians when they have a common intrest to pursue you will find them together irrespective of region, tribe or religion together. They should now not allow themselves to be fooled by those seeking short-cut to the presidency based on ethnic regional or religious agitation.
Nigerians should be vigilant not to allow themselves to be used through tribal and regional organizations who only concern is to present the highest bidder as their “adopted” presidential candidate .Due to their selfish agendas they will hardly present the best presidential material from their tribe or region.
Activities of religious organizations should also be watch closely by Nigerians as they will always propagate “vote only those of your same faith” irrespective of rather he is incompetent. They never look beyond their members as to who to elect even though a more competent and dedicated candidate is available.
It is a collective responsibility on all Nigerians to ensure a free, free and violence free elections in 2007. We should never allow what happen in 2003 election to happen again as the present incumbents will attempt foul means in imposing their cohorts and errand boys on us.
Nigerians should go for real men in 2007 elections, those men who are patriotic, sincere, honest, focused and have the interest of the masses at heart. Those men who have the zeal to gear this great nation to greater heights, where corruption, hunger, unemployment, insecurity and nepotism will find no place to prosper.
Political parties have a great role in presenting credible candidates for the 2007 elections. They should ensure that there is free and fair party primaries. Nigerians will reject any incredible and incompetent candidate presented by a party to a party that have fielded a more credible, capable and competent candidate.
The dominant presidential candidates for 2007 election whatever the case might be are General Muhammadu Buhari, Vice President Atiku Abubakar and General Ibrahim Babangida. Nigerians should start assessing their worth, credibility, capability and ability to chose the real man as to who will steer the affairs of this nation come 2007.
Nigerians need real men to occupy seat of power at federal, state, local government councils and state/national assemblies for a new dawn from 2007 elections. Politics of moneybags, godfatherism and electoral fraud should be roundly rejected by people of this nation. Competence, credibility, ability, dedication and patriotism should be the yardstick for electing real men for 2007 elections.
Yours faithfully
Shehu Mustapha Chaji
Politicking had begun in earnest for who will steer the affairs of the nation and other electable posts. As usual the political atmosphere is filled with agitations for which part of the country will produce the next president .Will Nigerians once again allow themselves to be beclouded with sentiments rather than quality on who should be our next president?
The opportunistic and parasitic politicians once again are hiding behind sectional and regional claim as yardstick to which part of the country will produce the next leader .The clamour for power to shift either to the North ,South-south or South-east is been religiously canvassed rather than credibility ,quality and competency as yardstick for electing our next president .
The president that Nigerian masses need is someone who have the nation at his heart, who will be father to all people of the country irrespective of tribe, region or religion. A true nationalist that sees beyond sentiment and will not present himself as a tribal or regional president.
Some presidential materials had already started showing interest to succeed President Obasanjo come 2007. Among them are Vice President Atiku Abubakar, General Muhammadu Buhari, General Ibrahim Babangida, General Aliyu Gusau, Brig. General Buba Marwa, Prof. Jerry Gana, Alhaji Bashir Tofa, Governors Kalu, Odili, Udenwa, Makarfi, Ahmed Sani, Adamu Mu’azu, and Adamu Abdullahi. So far each geo-political zone is evenly represented for those seeking for the mandate to occupy Aso Rock.
The above listed candidates and others that will emerge later should canvass for votes based on their manifestos rather than laying emphasis on region, tribe or religion as a yardstick to be elected. Let them try to make headways into every geo-political zones to be accepted and voted for as the case of late Chief M.K.O Abiola who even defeated Alhaji Bashir Tofa not only in Kano his state of origin but even in his Gandun Albasa ward.
Nigerians should be more wise come 2007 and elect leaders that can deliver their campaign promises. Sentiment should be kept aside so as not to elect incompetent person based on the reason that “he is my kinsman”. Nigerians in the past seven years should have realized that our politicians when they have a common intrest to pursue you will find them together irrespective of region, tribe or religion together. They should now not allow themselves to be fooled by those seeking short-cut to the presidency based on ethnic regional or religious agitation.
Nigerians should be vigilant not to allow themselves to be used through tribal and regional organizations who only concern is to present the highest bidder as their “adopted” presidential candidate .Due to their selfish agendas they will hardly present the best presidential material from their tribe or region.
Activities of religious organizations should also be watch closely by Nigerians as they will always propagate “vote only those of your same faith” irrespective of rather he is incompetent. They never look beyond their members as to who to elect even though a more competent and dedicated candidate is available.
It is a collective responsibility on all Nigerians to ensure a free, free and violence free elections in 2007. We should never allow what happen in 2003 election to happen again as the present incumbents will attempt foul means in imposing their cohorts and errand boys on us.
Nigerians should go for real men in 2007 elections, those men who are patriotic, sincere, honest, focused and have the interest of the masses at heart. Those men who have the zeal to gear this great nation to greater heights, where corruption, hunger, unemployment, insecurity and nepotism will find no place to prosper.
Political parties have a great role in presenting credible candidates for the 2007 elections. They should ensure that there is free and fair party primaries. Nigerians will reject any incredible and incompetent candidate presented by a party to a party that have fielded a more credible, capable and competent candidate.
The dominant presidential candidates for 2007 election whatever the case might be are General Muhammadu Buhari, Vice President Atiku Abubakar and General Ibrahim Babangida. Nigerians should start assessing their worth, credibility, capability and ability to chose the real man as to who will steer the affairs of this nation come 2007.
Nigerians need real men to occupy seat of power at federal, state, local government councils and state/national assemblies for a new dawn from 2007 elections. Politics of moneybags, godfatherism and electoral fraud should be roundly rejected by people of this nation. Competence, credibility, ability, dedication and patriotism should be the yardstick for electing real men for 2007 elections.
Yours faithfully
Shehu Mustapha Chaji
Ethno-religious politics and Nigeria’s democratic future
The history of democracy in Nigeria which began during the colonial period was not one of bed of roses. Ethnicity and religion had been playing significant roles but unfortunately the political elites had used these factors in pursuit of their personal and selfish interest to hold on to power. The first republic saw the emergence of parties that are regionally and ethnically based. The major political parties which were Northern People’s Congress (N.P.C) has its stronghold in the Northern part of the country and is dominated by the Hausa-Fulani, Action Group (A.G)had its stronghold in the Southwest and is dominated by the Yoroba’s and National Council of Nigeria and Cameroun (N.C.N.C)is dominated by the Igbo’s. Ethnicity is one of the major problem that led to crisis which led to instability in the first republic and became the excuse that some overzealous and tribal military officers from the South east terminated the life of the first republic and laying the foundation of military incursion into Nigerian politics and governance. The second republic also is a replica of the first republic as the political parties strongholds are also ethnic and regionally based with National Party of Nigeria (N.P.N), People’s Redemption Party (P.R.P) and Great Nigeria People’s Party (G.N.PP) had their strongholds in the North. Unity Party of Nigeria (U.P.N) with stronghold in the South west and Nigeria People’s Party (N.P.P) with it stronghold in the Southeast. The moon slide victory of the ruling N.P.N in 1983 elections which include wining some states in the South west led to political violence and heating the polity as U.P.N could not believed that a party from the North could win elections in its heartland .Again the military led by Major General Muhammadu Buhari seized power thereby returning Nigeria to the dark era of military dictatorship which had hindered Nigeria’s growth and development.The third republic which could had been the best ever in Nigeria’s history was annulled by General Ibrahim Babangida .Two parties contested for the election Social Democratic Party (S.D.P) and National Republican Convention (N.R.C) which the candidate of S.D.P late Chief Moshood Abiola could had made history as the first presidential candidate to break the jinx of been elected by majority of Nigerians outside his region. The transition to civil rule in 1999 which Chief Olusegun Obasanjo emerged winner also faced similar problem of ethnicity has his own people from the Southwest rejected him for the sole reason that he is a candidate supported and finance by the North. The transition also witness again the politics of ethnicity and regionalism as with the exception of Peoples Democratic Party (P.D.P), All Nigeria Peoples Party (A.P.P then) is based in the North and Alliance for Democracy (A.D) in the South West. The tenure of President Obasanjo also saw the proliferation of ethnic and religious fanatics under various bodies that openly preaches hate, harm and disunity among the Nigerian people. Ethnic, regional and religious based groups are now among the enemies of democracy and oneness of Nigeria as a Nation. During the 2003 election the people of Southwest as with their normal tradition of politics, supported one of their own, one of their respected elders had even said that any Yoruba that voted for Buhari is a basted (meaning any Yoruba that voted against a Yoruba is a bastard). To make matters worse groups such as OPC, NDPVP and MOSSOP which are more or less terrorist organisations actively participated in the election process through supporting candidates that are ethnically closer to them. Democracy in Nigeria is facing another threat by tribal and regional based groups such as Afenifere ,Y.C.F (Yoruba council of elders), A.C.F (Arewa consultative forum), Ohanaze Ndigbo, Middle Belt forum e.t.c which are organisations formed to protect tribal and regional interest are also threat to democracy in Nigeria as they only speak for their groups interest not togetherness of Nigeria and its development.Activities of religious groups such as Christain Association of Nigeria (C.A.N) and Izalatul Bidi’a Wa Ikamatus Sunnah are also worrisome in the democratic process in Nigeria as they openly converse for a candidate of their faith affiliation without caring about his competency and patrotism .They play with people’s emotions by preaching disunity and intolerance in places of worship, throwing competence ,honesty ,dedication and sacrifice to the dogs. How long can democracy survive in such a kind of situation in Nigeria. When will people vote credible people not based on ethnic, regional and religious sentiments? When will politicians stop using ethnicity, regionalism and religion to canverse for votes? These are some questions that Nigerians should have solution to in 2007 elections. Presently most of those angling for the presidency are using region as criteria to be used for electing them .Various agitations for power to either return to North or Southeast that there own was only once at helm of affairs or the South-South that claims none of their own was ever at the helm of affairs. Criteria for competence, dedication, honesty, good governance e.t.c are downplayed for tribal and regional interest. The march to true democracy and good governance might take sometime if Nigerians continue to allow themselves to be manipulated to elect credible and competent leaders against myopic sentiment of just electing one of our own irrespective of either he/she has the qualities, ability and capability to a Nigeria toward economic, social and political development of our great Nation.
Chaji wrote from P.O.Box 248 G/Gyadi Kano.
Chaji wrote from P.O.Box 248 G/Gyadi Kano.
GENERAL BABANGIDA AND DEMOCRACY
Next year precisely 29-may-2007 Nigerians would have a new democratically elected Executive President as tenure of President Olusegen Obasanjo came to an end .Among the prominents contenders for the exalted seat of the President of the Federal Republic is former self-style Military President General Ibrahim Babangida .
With the declaration by IBB to contest the 2007 election, his supporters and those oppose to him are in deep debate on his suitability or otherwise to return to helm of affairs .Political analyst and commentators had been expressing their views on the chances or otherwise on his ability to win 2007 election or not.
On the part of the present administration political analyst are of the view that IBB does not enjoy the support of the led P.D.P goverment as there are pre-emtive attacks to ambush him to chicken out especially with regard of detaining of his son Mohammed Babangida on allegation of owning 24 percent of globacom shares ,petition on revisiting the trial and execution of late Mamman Vatsa for allegely involment in overthrow of Babangida's military goverment .
Supporters of General Babangida are of the view that during his regime there was alot of developments ,reforms and policies that had made impact positively on the lives of Nigerians .They said among his achievements while in office are National Directorate of Employment (N.D.E), People's Bank, Federal Road Safety Corps,(FRSC) ,DEFRI,MAMSER, construction of of roads such as Kaduna to Kano dual carriage way ,establishment of political parties anf funding them ,Better Life Proggramme for Rural Women ,relocating the Federal Capital to Abuja e.t.c IBB supporters are of the view that if given another chance there would be more development and growth in various sectors of the economy more than when he was ruling as a military dictator .
Some Nigerians are of the view that General Babangida should first of all explain to Nigerians his role and reasons for annulment of June 12 election ,how did his govermrnt utilise the over 12 billion dollars Nigeria got fromoil windfall during the gulf war , death of Dele Giwa , Nigeria's entering Organisation for Islamic Countries and returning diplomatic relations with State of Isreal ,accepting World Bank loan/IMF conditionalities and introducing Structural Adjustment Proggrame (SAP)which had devalue the Naira and inflicted untold hardship to Nigerians.
The fundemental question to ask General Babangida and his supporters is when did he believed in democratic system of governance.During his regime he implemented policies that cause great harm to democracy .He ban and unbanned politicians. He annulled the party primaries that Malam Adamu Ciroma of NRC and late General Shehu Yar'adua of SDP emerged as presidential flagbearers .
General Babangida's endless transitions finally came to an end with the annulment of June 12 election which Alhaji Bashir Tofa of NRC and late Chief MKO Abiola of SDP contested the presidential election .The June 12 annullment led to political crises and instability which led General Babangida to "step aside"after eight years in office and miss the oppurtunity to handover to a democratically elected goverment.
The annullement of June 12 election by IBB regime triggered political instability which Nigeria had never encountered after the Nigerian civil war .The uprising and rebellion that the Yoruba from the South-west led in support of their "son"who from all indications Abiola was about to emerge the winner forced other sections of the country to conceed the 1999 election to the South west .To appease the Yoroba of the South west General Babangida played a great role in emergence of General Olusegun Obasanjo for PDP and Chief Olu Falae for APP/AD ticket , and finally worked for the emergence of Obasanjo as winner of the 1999 election.
In the past seven years of President Obasanjo's administration how many times did General Babangida spoke against policies that had inflicted untold hardship on the masses? Even when the Northerners were crying that they have been marginalised by the present administration did he (Babangida) rise to their defense?
General Babangida has inform Nigerians that he will definately contest the 2007 election so as to return to Aso Rock .Political analsyst and commentators have been analysing the role IBB will play that will led him to win or lost the election .During the first tenure of president Obasanjo IBB supporters had been calling on him to contest the 2003 election .But IBB had made it clear that he will not contest any election against president Obasanjo .Now that it is certain that president Obasanjo will not contest the 2007 elections contrary to expectations of Nigerians that president Obasanjo will support IBB indications are showing that he had changed his mind if there was such an agreement between them .
In such a situation that General Babangida is not enjoying the backing of president Obasanjo and two powerful contenders for the presidency in persons of Alhaji Atiku Abubakar and General Muhammadu Buhari ,IBB will definately find it difficult to actualise his ambition.
Definately ,IBB is very powerful and influntial in Nigerian politics with loyalist and supporters spread across the Nation .It is left for him (IBB) to know his ways in selling himself to Nigerians so as to vote for him to return back as democratically elected president.His manifestors might made Nigerians to change their mind on how they view him and support him to return to power.
Participation of IBB in politics is a good omen that definately democracy had come to stay in Nigeria which had over the years been hijack by military regimes that had dwarf Nigeria's development in all spheres of life.
2007 election have become a challenge to IBB as he had already said that he will contest , for him to chicken out will prove critics of IBB right that he does not have the courage to participate in elections.Secondly also if IBB happens to lose the 2007 election he will be demythify and if he wins then IBB had prove that he is the most influntial ,charismatic and powerful Nigerian in modern times .And this will give him the oppurtunity to re-write his name in Nigerian history .
General Babangida might have his plans on how to return to Aso Rock in 2007 and for us the massesc our prayers are for emergence of leadership that will put a smile on our faces .If General Babangida have positive intentions for Nigeria and Nigerians ,we wish him the best of luck for his endeavor to return to Aso Rock in 2007.
Shehu Mustapha Chaji
With the declaration by IBB to contest the 2007 election, his supporters and those oppose to him are in deep debate on his suitability or otherwise to return to helm of affairs .Political analyst and commentators had been expressing their views on the chances or otherwise on his ability to win 2007 election or not.
On the part of the present administration political analyst are of the view that IBB does not enjoy the support of the led P.D.P goverment as there are pre-emtive attacks to ambush him to chicken out especially with regard of detaining of his son Mohammed Babangida on allegation of owning 24 percent of globacom shares ,petition on revisiting the trial and execution of late Mamman Vatsa for allegely involment in overthrow of Babangida's military goverment .
Supporters of General Babangida are of the view that during his regime there was alot of developments ,reforms and policies that had made impact positively on the lives of Nigerians .They said among his achievements while in office are National Directorate of Employment (N.D.E), People's Bank, Federal Road Safety Corps,(FRSC) ,DEFRI,MAMSER, construction of of roads such as Kaduna to Kano dual carriage way ,establishment of political parties anf funding them ,Better Life Proggramme for Rural Women ,relocating the Federal Capital to Abuja e.t.c IBB supporters are of the view that if given another chance there would be more development and growth in various sectors of the economy more than when he was ruling as a military dictator .
Some Nigerians are of the view that General Babangida should first of all explain to Nigerians his role and reasons for annulment of June 12 election ,how did his govermrnt utilise the over 12 billion dollars Nigeria got fromoil windfall during the gulf war , death of Dele Giwa , Nigeria's entering Organisation for Islamic Countries and returning diplomatic relations with State of Isreal ,accepting World Bank loan/IMF conditionalities and introducing Structural Adjustment Proggrame (SAP)which had devalue the Naira and inflicted untold hardship to Nigerians.
The fundemental question to ask General Babangida and his supporters is when did he believed in democratic system of governance.During his regime he implemented policies that cause great harm to democracy .He ban and unbanned politicians. He annulled the party primaries that Malam Adamu Ciroma of NRC and late General Shehu Yar'adua of SDP emerged as presidential flagbearers .
General Babangida's endless transitions finally came to an end with the annulment of June 12 election which Alhaji Bashir Tofa of NRC and late Chief MKO Abiola of SDP contested the presidential election .The June 12 annullment led to political crises and instability which led General Babangida to "step aside"after eight years in office and miss the oppurtunity to handover to a democratically elected goverment.
The annullement of June 12 election by IBB regime triggered political instability which Nigeria had never encountered after the Nigerian civil war .The uprising and rebellion that the Yoruba from the South-west led in support of their "son"who from all indications Abiola was about to emerge the winner forced other sections of the country to conceed the 1999 election to the South west .To appease the Yoroba of the South west General Babangida played a great role in emergence of General Olusegun Obasanjo for PDP and Chief Olu Falae for APP/AD ticket , and finally worked for the emergence of Obasanjo as winner of the 1999 election.
In the past seven years of President Obasanjo's administration how many times did General Babangida spoke against policies that had inflicted untold hardship on the masses? Even when the Northerners were crying that they have been marginalised by the present administration did he (Babangida) rise to their defense?
General Babangida has inform Nigerians that he will definately contest the 2007 election so as to return to Aso Rock .Political analsyst and commentators have been analysing the role IBB will play that will led him to win or lost the election .During the first tenure of president Obasanjo IBB supporters had been calling on him to contest the 2003 election .But IBB had made it clear that he will not contest any election against president Obasanjo .Now that it is certain that president Obasanjo will not contest the 2007 elections contrary to expectations of Nigerians that president Obasanjo will support IBB indications are showing that he had changed his mind if there was such an agreement between them .
In such a situation that General Babangida is not enjoying the backing of president Obasanjo and two powerful contenders for the presidency in persons of Alhaji Atiku Abubakar and General Muhammadu Buhari ,IBB will definately find it difficult to actualise his ambition.
Definately ,IBB is very powerful and influntial in Nigerian politics with loyalist and supporters spread across the Nation .It is left for him (IBB) to know his ways in selling himself to Nigerians so as to vote for him to return back as democratically elected president.His manifestors might made Nigerians to change their mind on how they view him and support him to return to power.
Participation of IBB in politics is a good omen that definately democracy had come to stay in Nigeria which had over the years been hijack by military regimes that had dwarf Nigeria's development in all spheres of life.
2007 election have become a challenge to IBB as he had already said that he will contest , for him to chicken out will prove critics of IBB right that he does not have the courage to participate in elections.Secondly also if IBB happens to lose the 2007 election he will be demythify and if he wins then IBB had prove that he is the most influntial ,charismatic and powerful Nigerian in modern times .And this will give him the oppurtunity to re-write his name in Nigerian history .
General Babangida might have his plans on how to return to Aso Rock in 2007 and for us the massesc our prayers are for emergence of leadership that will put a smile on our faces .If General Babangida have positive intentions for Nigeria and Nigerians ,we wish him the best of luck for his endeavor to return to Aso Rock in 2007.
Shehu Mustapha Chaji
GENERAL BUHARI AND 2007
Many Nigerians believed if the 2003 election was free and fair General Muhammadu Buhari would by 29-May-2007 finish his first tenure in office as democratically elected Executive President of the Federal Republic of Nigeria. General Buhari faulted the election result until the Supreme Court decided the election in favour of Chief Olusegun Obasanjo as the winner of 2003 election.
Undaunted by the events of 2003 elections General Buhari has become more infected with passion for democratic governance. He is also among the contenders to take over from President Obasanjo in 2007.The Election of 2007 will be more tougher and difficult than the 2003 election as the fore-front Presidential contenders will be from the North, General Buhari’ constituency coupled with his still contesting on the platform of opposition party ANPP.
General Buhari have many odds and hurdles to cross even before been able to be presented as his party presidential candidate. Governors Ahmad Sani and Bukar Abba who in 2003 are among his campaigners are also now in the race to clinch the party presidential ticket. There is also Alhaji Bashir Tofa and other candidates that will keep on emerging before the ANPP presidential convention. How will General Buhari contend with these ANPP governors and others that are seeking the presidential ticket under his party platform?
The recent concluded ANPP convention expose clearly that General Buhari has no hold on ANPP as all eighteen of his candidates lost out to the well organized plan of the ANPP governors to denied Buhari firm grip on the party. And this clearly shows that the ANPP governors might have their plan succeed if they have their way to defeat Buhari in ANPP presidential convention and put in place one of their own to be the party flag bearer.
Political commentators and analyst though that General Buhari should decamp from ANPP to either join another party or seek for his own party registration. But Buhari had made it clear that he will remain in ANPP and under it shall he seek the ticket to contest the 2007 election.
The soul of ANPP lies in people’s love and support for General Buhari. This will give Buhari the upper hand against other contenders for the presidential ticket. General Buhari will have the opportunity to emerge as ANPP presidential candidate as the party does not have any credible candidate than him and any maneuvering will spell doom for the party.
The General’s hold in ANPP is still facing other odds as even from his home town in Daura some large group of his supporters had left ANPP to other parties. Even Senator Kanti Bello who was among the people that convince Buhari into politics had parted way with him. Also some of his die-hard supporters in 2003 elections had deserted the General for greener pasture in the political terrain.
Hajiya Naja’atu Mohammed, Suleiman Hunkuyi, Adamu Modibbo, Sergeant Awuse, Gen. Bashir Magashi, Mohammed Kumalia, Khairat Gwadabe, Gbenga Aluko, Gen. Jeremiah Useni, Don Etiebet, Governors Bafarawa and Turaki, Paul Unongo, many Senators and Members of House of Representatives e.t.c had all left the fold of Buhari’s ANPP due to one problem or the other. Buhari also could not solve the political crisis within the ANPP in Kano, which had divided the Kano ANPP into two factions one led by Buhari die-hard supporter Alhaji Haruna Ahmadu Zago and the other faction led by Alhaji Sani Hashim Hotoro backed by Governor Ibrahim Shekarau.
The 2007 election will be the best chance for General Buhari to emerge winner if he fully utilize his opportunities Two of the fore-front contenders Vice President Atiku Abubakar and General Ibrahim Babangida are facing moral questions. With the PTDF scandal Atiku Abubakar is facing it would be hard for him to cross that hurdle coupled with the suspension hanging on him by his party the P.D.P. As for General Babangida most of his campaign will be based on explaining to Nigerians so many questions that for long they wanted to find the answers.
As for most ANPP governors, Buhari will be spare of their mischief, as EFCC will definitely take care of them especially those seeking for elective posts in 2007 elections. The 2007 presidential election is likely to be between General Buhari and the boys especially as comedians and court jesters are also parading themselves as presidential aspirants.
Buhari also can exploit the virgin South-west through picking his Vice President from the zone .He needed a block vote from South west, if he picks the right man, they will surely vote him en-mass due to their nature of politics. The South-south is now unpredictable and South –east is unreliable.
2007 election might be the last chance for Buhari to participate actively in democracy by seeking elective office. It is a duty and a challenge to him to emerge successfully, he should concentrated fully through planning and political flexibility so as to realize his dream to return to helm of affairs and implement his vision for Nigeria.
The Masses are now more wiser and vigilant as they will be very selective in who they will vote for, being that General Buhari has said he will remain in ANPP does not mean that any contester under the platform of ANPP will be elected. Many politicians that benefited from the masses support for Buhari in 2003 have gone against their own people.
General Muhammadu Buhari was able to be the masses hero during the 2003 elections, will he be able to sustain that support in 2007? Only time will tell if the masses will once again troop out on election date to cast their votes for him.
Shehu Mustapha Chaji
Undaunted by the events of 2003 elections General Buhari has become more infected with passion for democratic governance. He is also among the contenders to take over from President Obasanjo in 2007.The Election of 2007 will be more tougher and difficult than the 2003 election as the fore-front Presidential contenders will be from the North, General Buhari’ constituency coupled with his still contesting on the platform of opposition party ANPP.
General Buhari have many odds and hurdles to cross even before been able to be presented as his party presidential candidate. Governors Ahmad Sani and Bukar Abba who in 2003 are among his campaigners are also now in the race to clinch the party presidential ticket. There is also Alhaji Bashir Tofa and other candidates that will keep on emerging before the ANPP presidential convention. How will General Buhari contend with these ANPP governors and others that are seeking the presidential ticket under his party platform?
The recent concluded ANPP convention expose clearly that General Buhari has no hold on ANPP as all eighteen of his candidates lost out to the well organized plan of the ANPP governors to denied Buhari firm grip on the party. And this clearly shows that the ANPP governors might have their plan succeed if they have their way to defeat Buhari in ANPP presidential convention and put in place one of their own to be the party flag bearer.
Political commentators and analyst though that General Buhari should decamp from ANPP to either join another party or seek for his own party registration. But Buhari had made it clear that he will remain in ANPP and under it shall he seek the ticket to contest the 2007 election.
The soul of ANPP lies in people’s love and support for General Buhari. This will give Buhari the upper hand against other contenders for the presidential ticket. General Buhari will have the opportunity to emerge as ANPP presidential candidate as the party does not have any credible candidate than him and any maneuvering will spell doom for the party.
The General’s hold in ANPP is still facing other odds as even from his home town in Daura some large group of his supporters had left ANPP to other parties. Even Senator Kanti Bello who was among the people that convince Buhari into politics had parted way with him. Also some of his die-hard supporters in 2003 elections had deserted the General for greener pasture in the political terrain.
Hajiya Naja’atu Mohammed, Suleiman Hunkuyi, Adamu Modibbo, Sergeant Awuse, Gen. Bashir Magashi, Mohammed Kumalia, Khairat Gwadabe, Gbenga Aluko, Gen. Jeremiah Useni, Don Etiebet, Governors Bafarawa and Turaki, Paul Unongo, many Senators and Members of House of Representatives e.t.c had all left the fold of Buhari’s ANPP due to one problem or the other. Buhari also could not solve the political crisis within the ANPP in Kano, which had divided the Kano ANPP into two factions one led by Buhari die-hard supporter Alhaji Haruna Ahmadu Zago and the other faction led by Alhaji Sani Hashim Hotoro backed by Governor Ibrahim Shekarau.
The 2007 election will be the best chance for General Buhari to emerge winner if he fully utilize his opportunities Two of the fore-front contenders Vice President Atiku Abubakar and General Ibrahim Babangida are facing moral questions. With the PTDF scandal Atiku Abubakar is facing it would be hard for him to cross that hurdle coupled with the suspension hanging on him by his party the P.D.P. As for General Babangida most of his campaign will be based on explaining to Nigerians so many questions that for long they wanted to find the answers.
As for most ANPP governors, Buhari will be spare of their mischief, as EFCC will definitely take care of them especially those seeking for elective posts in 2007 elections. The 2007 presidential election is likely to be between General Buhari and the boys especially as comedians and court jesters are also parading themselves as presidential aspirants.
Buhari also can exploit the virgin South-west through picking his Vice President from the zone .He needed a block vote from South west, if he picks the right man, they will surely vote him en-mass due to their nature of politics. The South-south is now unpredictable and South –east is unreliable.
2007 election might be the last chance for Buhari to participate actively in democracy by seeking elective office. It is a duty and a challenge to him to emerge successfully, he should concentrated fully through planning and political flexibility so as to realize his dream to return to helm of affairs and implement his vision for Nigeria.
The Masses are now more wiser and vigilant as they will be very selective in who they will vote for, being that General Buhari has said he will remain in ANPP does not mean that any contester under the platform of ANPP will be elected. Many politicians that benefited from the masses support for Buhari in 2003 have gone against their own people.
General Muhammadu Buhari was able to be the masses hero during the 2003 elections, will he be able to sustain that support in 2007? Only time will tell if the masses will once again troop out on election date to cast their votes for him.
Shehu Mustapha Chaji
KALUBALEN DAKE GABAN BAFARAWA DA JAM'IYYAR SA TA DPP
Dantakarar Shugaban Kasa karkashin jam'iyyar DPP kuma gwamnan jihar Sakkwato Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa ya kasance cikin fitattun yan takarar da suka fito daga Arewa domin maye Shugaba Olusegun Obasanjo yayin da wa'adin mulkin sa zai kare ranar 29 ga Watan Mayu na wannan shekarar.
Gwamna Bafara ya kasance cikin yan siyasar da sukayi fice suka shahara tun bayan da sojoji suka mika mulki a shekarar 1999. Ya kasance cikin sahun gaba a kokarin ganin cewa mulki ya komo Arewa tare da kokarin yin hakan a aikace a zaben fidda gwani na jam'iyyar ANPP a shekarar 2003 inda Janar Muhammadu Buhari ya sami damar tsayawa takara.
Jihar Sakkwato da Gwamna Bafarawa ke mulki a yanzu ta kasance mahaifar manyan yan siyasa da suka taka rawa ta musammman a siyasun kasar nan . A jamhuriyya ta farko Marigayi Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkkwato daya zama Firaminista na farko kasancewar sa shugaban jam'iyyar NPC amma saboda wasu dalilai sai ya tura Marigayi Sir Abubakar Tafawa Balewa zuwa Ikko ya zama Firaminista inda shi Sardauna ya zauna a Kaduna a matsayin Firamiyan Jihar Arewa . A jamhuriyya ta biyu Alhaji Shehu Shagari shi ya zama Shugaban Kasa karkashin jam'iyyar NPN . Wadannan shugabanni biyu tarihin siyasar Nijeriya ba zai taba kammaluwa ba sai an kawo su dan sun bada nasu gudumawa ga cigaban Nijeriya .
Takarar da Gwamna Bafarawa keyi a yanzu shin zai sake kafa tarihi a matsayin wanda zai sake zama Shugaban Kasa daga jihar Sakkwato? Tasirin Gwamna Bafarawa a siyasa zai zarce koya gaza na Sir Ahmadu Bello da Alhaji Shehu Shagari ?Yanayin da Sardauna da Shagari suka sami kansu a lokutan su daidai yake da wanda Bafarawa ya sami kansa a yau?
A zancen gaskiya ba tare da son zuciya ba Gwamna Bafarawa ya aiwatar da aiyukan cigaba ta fannoni da dama a jihar sa. Kuma ya kasance cikin kalilan gwamnonin da suka rike amanar da aka basu . Kuma hukumar EFCC bata sanya sunan sa cikin wadanda sukayi handama da satar dukiyar jihar su ba .Ya kuma kasance cikin shugabanni masu fadin gaskiya komai dacin ta da iyakar kokarinsa ga kare martabar Arewa.
Kamar Gwamna Yar'adua babu zato ba tsammani Gwamna Bafarawa ya fito takarar neman Shugaban Kasa . Wasu masu sharhi kan harkokin siyasa na ganin cewa jam'iyyar DPP na tsammmanin tsohon shugaban kasa na mulkin soja Janar Ibrahim Babangida zai shigo jam'iyyar yayi mata takara yayin da hakar sa ta kasa cimma ruwa a jam'iyyar PDP amma sai sukaji shiru. Ganin cewa jam'iyyar tazo taron fidda wanda zaiyi mata takarar shugaban kasa amma babu yan takarar shugaban kasa sai shugabannin jam'iyyar suka yanke shawarar tsaida Gwamna Bafarawa yayi mata takarar shugaban kasa. Amma abun tambaya a nan shine Bafarawa da gaske yake yin takarar? Ko kuwa so yake ya sami wata farfajiyar da zai nemi a dama dashi in zaben ya kusa ya janye a biya masa wasu bukatun sa?
Jam'iyyar DPP da Bafarawa kewa takara ta samo asali ne daga jam'iyyar ANPP a inda wadanda ake ta kokuwar jan ragamar jam'iyyar dasu wato bangarorin Mista Don Etiebet da Janar Jeremiah Useni . Bangaren Janar Useni dake samun goyon bayan Gwamna Bafarawa suka balle daga jam'iyyar ANPP suka kafa tasu jam'iyyar ta DPP. Jam'iyyar tayi hobbasa wajen tsaida yan takara daga Shugaban Ksa da gwamnoni zuwa yan majalisar jiha amma sanin karbuwar jam'iyyar ko akasinsa sai anga irin rawar da jam'iyyar zata taka wajen lashe zabe a zabubbukan watan Afrilu. Domin ko a jihar Sakwatto jam'iyyar DPP na fuskantar barazana daga jam'iyyun PDP da ANPP musamman da tsohon Mataimakin Gwamna Bafarawa wato Alhaji Aliyu Magatakarda Wammako wanda ya buga tsalle daga dan takarar gwamna na jam'iyyar ANPP ya koma na PDP.
Gwamna Bafarawa nada jan aiki a gaban sa na zama shugaban kasar Nijeriya domin takara dasu Janar Buhari da Gwamna Yar'aua na manyan jam'iyyun ANPP da PDP ba wasan yara bane. Kuma gasu duk yan Arewa bugu da kari Janar Buhari da Gwamna Yar'adua duk sun fito ne daga yankin Arewa maso Kudu wato yankin dashi ma Gwamna Bafara ya fito.Kuma ko a tsohuwar jihar Sakkwato wanda a yanzu ya kunshi jihar Kebbi da Zamfara sai yayi da gaske domin samin na gashi domin jam'iyyun ANPP da PDP duk sun kama kasa daram karkashin jagorancin gwamnonin su wato Gwamna Ahmed Sani na ANPP da Gwamna Aliero na PDP .
Wasu matsalolin da Gwamna Bafarawa zai fuskanta sun hada da ganin da wasu suke yi masa a matsayin "yaron Babangida" da kuma ganin da wasu suke yi masa na zama kafar ungulu ga Janar Buhari domin dashi kansa da jam'iyyar tasa DPP da ba'a sami matsala ba da duk suna cikin tawagar Janar Buhari a jam'iyyar ANPP. A hirar da gidan rediyon BBC sashen Hausa tayi dashi kwanakin baya da akayi masa tambayar ko zai iya janye wa Janar Buhari ? Sai ya amsa da cewa shi Janar Buhari ne ya kamata ya janye masa a matsayin kanin sa.
Wasu masu fashin bakin siyasa na ganin cewa duk da cewa kundin tsarin mulkin Nijeriya ya baiwa Gwamna Bafarawa ikon tsayawa takara suna ganin cewa yana da karancin ilimin zamani wanda ka iya zama matsala a gareshi gun tinkarar tafiyar da kasa irin Nijeriya a karni na ashirin daya . kuma suna ganin cewa bashi da goyon bayan manyan yan boko da yan siyasa da yan kasuwa wanda suna taka muhimmiyar rawa gun lashe zaben shugaban kasa.
Game da kawancen da jam'iyyun adawa sukeyi na hada karfi gu guda domin kayar da jam'iyyar PDP a zabe a shirye Gwamna Bafarawa da jam'iyyar sa suke domin shiga wannan kawancen?In kuma yaki amincewa da shiga kawancen jam'iyyar sa ta DPP na iya kayar da jam'iyyar PDP a kasa gaba daya?
In har Gwamna Bafarawa ya amince da kiraye kirayen da ake yi masa na janyewa ya mara wa wani dantakarar shugaban kasa daga Arewa baya wa zai marawa baya tsakanin Janar Buhari da Gwamna Yar'adua?
Marigayi Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato da Alhaji Shehu Shagari sun tinkari zabubbukan lokacin su duk da rashin goyon bayan wasu daga Arewa kuma sun lashe zabubbukan lokutan su ko zata kasance haka da Gwamna Bafarawa a zaben watan Afrilu? Matsoraci bashi zama gwani kuma a rashin tayi akan bar araha.
Kalubalen dake fuskantar Gwamna Bafarawa nada yawan gaske wanda mafita itace koya maimaita tarihi kamar Sir ahmadu Bello da Alhaji Shehu Shagari ya lashe zabe a rantsar dashi ranar 29 ga watan Mayu a matsayin Shugaban Kasa ko kuma har a kammala zabe ba'a zarge shi da zama dutse a ruwa ba.
Hazawassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Gwamna Bafara ya kasance cikin yan siyasar da sukayi fice suka shahara tun bayan da sojoji suka mika mulki a shekarar 1999. Ya kasance cikin sahun gaba a kokarin ganin cewa mulki ya komo Arewa tare da kokarin yin hakan a aikace a zaben fidda gwani na jam'iyyar ANPP a shekarar 2003 inda Janar Muhammadu Buhari ya sami damar tsayawa takara.
Jihar Sakkwato da Gwamna Bafarawa ke mulki a yanzu ta kasance mahaifar manyan yan siyasa da suka taka rawa ta musammman a siyasun kasar nan . A jamhuriyya ta farko Marigayi Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkkwato daya zama Firaminista na farko kasancewar sa shugaban jam'iyyar NPC amma saboda wasu dalilai sai ya tura Marigayi Sir Abubakar Tafawa Balewa zuwa Ikko ya zama Firaminista inda shi Sardauna ya zauna a Kaduna a matsayin Firamiyan Jihar Arewa . A jamhuriyya ta biyu Alhaji Shehu Shagari shi ya zama Shugaban Kasa karkashin jam'iyyar NPN . Wadannan shugabanni biyu tarihin siyasar Nijeriya ba zai taba kammaluwa ba sai an kawo su dan sun bada nasu gudumawa ga cigaban Nijeriya .
Takarar da Gwamna Bafarawa keyi a yanzu shin zai sake kafa tarihi a matsayin wanda zai sake zama Shugaban Kasa daga jihar Sakkwato? Tasirin Gwamna Bafarawa a siyasa zai zarce koya gaza na Sir Ahmadu Bello da Alhaji Shehu Shagari ?Yanayin da Sardauna da Shagari suka sami kansu a lokutan su daidai yake da wanda Bafarawa ya sami kansa a yau?
A zancen gaskiya ba tare da son zuciya ba Gwamna Bafarawa ya aiwatar da aiyukan cigaba ta fannoni da dama a jihar sa. Kuma ya kasance cikin kalilan gwamnonin da suka rike amanar da aka basu . Kuma hukumar EFCC bata sanya sunan sa cikin wadanda sukayi handama da satar dukiyar jihar su ba .Ya kuma kasance cikin shugabanni masu fadin gaskiya komai dacin ta da iyakar kokarinsa ga kare martabar Arewa.
Kamar Gwamna Yar'adua babu zato ba tsammani Gwamna Bafarawa ya fito takarar neman Shugaban Kasa . Wasu masu sharhi kan harkokin siyasa na ganin cewa jam'iyyar DPP na tsammmanin tsohon shugaban kasa na mulkin soja Janar Ibrahim Babangida zai shigo jam'iyyar yayi mata takara yayin da hakar sa ta kasa cimma ruwa a jam'iyyar PDP amma sai sukaji shiru. Ganin cewa jam'iyyar tazo taron fidda wanda zaiyi mata takarar shugaban kasa amma babu yan takarar shugaban kasa sai shugabannin jam'iyyar suka yanke shawarar tsaida Gwamna Bafarawa yayi mata takarar shugaban kasa. Amma abun tambaya a nan shine Bafarawa da gaske yake yin takarar? Ko kuwa so yake ya sami wata farfajiyar da zai nemi a dama dashi in zaben ya kusa ya janye a biya masa wasu bukatun sa?
Jam'iyyar DPP da Bafarawa kewa takara ta samo asali ne daga jam'iyyar ANPP a inda wadanda ake ta kokuwar jan ragamar jam'iyyar dasu wato bangarorin Mista Don Etiebet da Janar Jeremiah Useni . Bangaren Janar Useni dake samun goyon bayan Gwamna Bafarawa suka balle daga jam'iyyar ANPP suka kafa tasu jam'iyyar ta DPP. Jam'iyyar tayi hobbasa wajen tsaida yan takara daga Shugaban Ksa da gwamnoni zuwa yan majalisar jiha amma sanin karbuwar jam'iyyar ko akasinsa sai anga irin rawar da jam'iyyar zata taka wajen lashe zabe a zabubbukan watan Afrilu. Domin ko a jihar Sakwatto jam'iyyar DPP na fuskantar barazana daga jam'iyyun PDP da ANPP musamman da tsohon Mataimakin Gwamna Bafarawa wato Alhaji Aliyu Magatakarda Wammako wanda ya buga tsalle daga dan takarar gwamna na jam'iyyar ANPP ya koma na PDP.
Gwamna Bafarawa nada jan aiki a gaban sa na zama shugaban kasar Nijeriya domin takara dasu Janar Buhari da Gwamna Yar'aua na manyan jam'iyyun ANPP da PDP ba wasan yara bane. Kuma gasu duk yan Arewa bugu da kari Janar Buhari da Gwamna Yar'adua duk sun fito ne daga yankin Arewa maso Kudu wato yankin dashi ma Gwamna Bafara ya fito.Kuma ko a tsohuwar jihar Sakkwato wanda a yanzu ya kunshi jihar Kebbi da Zamfara sai yayi da gaske domin samin na gashi domin jam'iyyun ANPP da PDP duk sun kama kasa daram karkashin jagorancin gwamnonin su wato Gwamna Ahmed Sani na ANPP da Gwamna Aliero na PDP .
Wasu matsalolin da Gwamna Bafarawa zai fuskanta sun hada da ganin da wasu suke yi masa a matsayin "yaron Babangida" da kuma ganin da wasu suke yi masa na zama kafar ungulu ga Janar Buhari domin dashi kansa da jam'iyyar tasa DPP da ba'a sami matsala ba da duk suna cikin tawagar Janar Buhari a jam'iyyar ANPP. A hirar da gidan rediyon BBC sashen Hausa tayi dashi kwanakin baya da akayi masa tambayar ko zai iya janye wa Janar Buhari ? Sai ya amsa da cewa shi Janar Buhari ne ya kamata ya janye masa a matsayin kanin sa.
Wasu masu fashin bakin siyasa na ganin cewa duk da cewa kundin tsarin mulkin Nijeriya ya baiwa Gwamna Bafarawa ikon tsayawa takara suna ganin cewa yana da karancin ilimin zamani wanda ka iya zama matsala a gareshi gun tinkarar tafiyar da kasa irin Nijeriya a karni na ashirin daya . kuma suna ganin cewa bashi da goyon bayan manyan yan boko da yan siyasa da yan kasuwa wanda suna taka muhimmiyar rawa gun lashe zaben shugaban kasa.
Game da kawancen da jam'iyyun adawa sukeyi na hada karfi gu guda domin kayar da jam'iyyar PDP a zabe a shirye Gwamna Bafarawa da jam'iyyar sa suke domin shiga wannan kawancen?In kuma yaki amincewa da shiga kawancen jam'iyyar sa ta DPP na iya kayar da jam'iyyar PDP a kasa gaba daya?
In har Gwamna Bafarawa ya amince da kiraye kirayen da ake yi masa na janyewa ya mara wa wani dantakarar shugaban kasa daga Arewa baya wa zai marawa baya tsakanin Janar Buhari da Gwamna Yar'adua?
Marigayi Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato da Alhaji Shehu Shagari sun tinkari zabubbukan lokacin su duk da rashin goyon bayan wasu daga Arewa kuma sun lashe zabubbukan lokutan su ko zata kasance haka da Gwamna Bafarawa a zaben watan Afrilu? Matsoraci bashi zama gwani kuma a rashin tayi akan bar araha.
Kalubalen dake fuskantar Gwamna Bafarawa nada yawan gaske wanda mafita itace koya maimaita tarihi kamar Sir ahmadu Bello da Alhaji Shehu Shagari ya lashe zabe a rantsar dashi ranar 29 ga watan Mayu a matsayin Shugaban Kasa ko kuma har a kammala zabe ba'a zarge shi da zama dutse a ruwa ba.
Hazawassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
KO YAR'ADUA ZAI HAU DOKIN GIRMA?
Alhaji Umaru Musa Yar'adua shine mutumin da hukumar zabe ta kasa ta sanar da cewa ya lashe zaben zama shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP da aka gudanar ranar 21 ga wata ga watan Afrilu ,wanda a yanzu shine shugaban kasa mai jiran gado har zuwa ranar 29 ga watan Mayu yayin da Shugaba Olusegun Obasanjo zai mika masa ragamar mulkin tafiyar da kasa.
Zaben na Mutawallen Katsina na fuskantar korafe-korafe da zargin tafka magudi daga hadin gwiwar jam'iyyun adawa da rahotannin kungiyoyin masu sanya idanu akan zabe daga na cikin gida da kasahen waje. Kuma akan haka hadin gwiwar jam'iyyun adawa sukayi kira da a rushe zabubbukan gaba daya a kuma shirya sabon zabe karkashin gwamnatin wucin gadi . Haka ma wasu daga cikin kungiyoyin masu sanya idanu na cikin gida da wasu fittatun yan siyasa da wasu masu fada aji sunyi kiran soke zabe tare da gudanar da sabon zabe.
Domin nuna cewa da gaske suke, hadin gwiwar jam'iyyun adawa da kungiyoyin kare dimokaradiyya sunyi kiran yan Nijeriya su fito zanga-zanga domin nuna rashin amincewar su da zaben . Haka kuma suna ta kira ga kasashen duniya da kada su amince da gwamnatin da Yar'adua zai wa jagoranci.
Ta bangaren jam'iyyar PDP su suna ganin an gudanar da zabe na gaskiya kuma korafi kawai yan adawa sukeyi dan kin yarda da kaddara . Shima Shugaba Obasanjo ya amince da cewa an sami kurakure a zaben amma wannan bai isa ya hana ingancin zaben ba tare da kira ga yan adawa su garzaya kotu dan bin hakkin zargin da suke yi.
Shugaba mai jiran gado Yar'adua , shi kuma kira yayi ga yan adawa dasu zo a hada hannu domin cida kasa gaba.Sannan kuma wasu kungiyoyi da jam'iyyun adawa duk sunyi masa mubaya'a. Hakama kasashen Afrika ta Kudu da Amerika da Ingila sunyi masa barka tare da fatan aiki tare da gwamnatin sa.
Anya hadin gwiwar jam'iyyun adawa zasuyi nasara wajen kiran da suke yi na sake sabon zabe?Shin al'ummar Nijeriya zasu amsa kiran su na bijirewa sakamakon daya bayar da Yar'adua? Shin kasashen duniya zasu amsa kiran na yan adawa domin nisantar gwamnatin Yar'adua?Shin za'a rantsar da Alhaji Umaru Musa Yar'adua ranar 29 ga watan Mayu?Samun amsoshin wannan tambayoyin na iya samuwa kafin ko bayan 29 ga watan Mayu.
Lallai Shugaba Obasanjo zai sakar wa Shugaba mai jiran gado Yar'adua kan maciji , ya kuma rage agareshi yasan yadda zai yi da ita. Domin da farko masana harkokin siyasa na ganin cewa zai zama shugaban kasa ba tare da amincerwar mafi yawan yan Nijeriya ba saboda suna ganin cewa zaben da ake ikirarin ya lashe bata da inganci.Na biyu, suna ganin cewa akwai matsaloli da dama dake addaban mutanen Nijeriya daga rashin aikin yi da rashin tsaro da rashin wutan lantarki da sauran su.Na uku,suna ganin cewa zai yi fama da korafe -korafen gwamnatin sa ta gudanar da bincike kan kashe-kashen da akayi na fitattun yan Nijeriya kamar su Marigayi Cif Bola Ige da Cif Harry Marshall da Hajiya Sa'adatu Rimi da sauran su.Na hudu ,gwamnatin sa zata fuskanci kira daga yan Nijeriya kan gudanar da bincike kan yadda aka sayar da kaddarorin gwamnati da kudaden da sukayi batan sawu a hukumomin gwamnati musamman hukumar NNPC da sauran su.Na biyar, tsoma bakin wadanda suke ganin cewa su suka dora shi bisa mulki a harkokin mulkin sa.
Bayan ziyarar mubaya'a da kungiyar Northern Union bisa jagorancin Dakta Oluola Saraki ta kaiwa Mutawalle sun kuma aika wa Janar Muhammadu Buhari da Aljaji Atiku Abubakar wasikun su hakura su kuma goya wa Yar'adua baya, domin a fadin su a'i mulki ya komo Arewa .Irin wadannan ra'ayoyin na kungiyar Northern Union shine manufar da za'a yada kafin ranar 29 ga watan Mayu wanda ta haka ake son Buhari da Atiku dole su hakura. Malaman adddini da Sarakuna ma ba'a barsu a baya ba wajen samar wa Yar'adua goyon baya ba.Wani babban malamin addinin Kirista ,shi kira yayi ga yan adawa in zasu fito zanga-zanga , to su fito da Matan su da Ya'yan su a gaba ba wai su ingiza ya'yan talakawa aje a hallaka su ba.Haka ma wani babban malamin addinin Musulunci da a watannin baya yake cewa shi da kansa zai jagoranci zanga-zanga in akayi magudin zabe ,amma sai gashi yana fadawa al'ummar Musulmi su hakura in akayi zabe duk wanda aka basu su karba sannan a'i mulki ya komo Arewa kuma a hannun Musulmi.Kazalika ma Sarakuna har sun fara kaiwa Shugaba mai jiran gado ziyarar ban girma da mubaya'a.
Ta bangaren yan adawa kuma da alamun cewa bakunan su basu hadu ba.Akwai yan adawar dasu adawar su ta samun miya tayi ja ce,in akayi masu alkawarin samun mukamai ko kwangila to adawa ta kare a wajen su.Kuma akwai yan adawar dasu tasu adawar na an ki biya masu wasu bukatun su ne.Shi yasa wasu suke ganin cewa cikakken dan adawa a siyasar Nijeriyar mu ta yau shine Janar Buhari wanda rawar da ya taka tun siyasar 2003 zuwa yau ya kara tabbatar da mutumcin sa da gaskiyar sa da rashin kwadayi.
Saboda wasu masana harkokin siyasa na ganin cewa in aka kwatanta Janar Buhari da Alhaji Atiku Abubakar za'a gan cewa da shi Mataimakin Shugaban Kasa Atiku aka dama aka sha a zaben 2003,kuma dashi ne ya sami kansa a matsayin Shugaba mai jiran gado da shima ya tsuke bakin sa.Ko Gwamna Bafarawa da yace Buhari ba dan siyasa bane bayan ya koka a zaben 2003 inda ya shawarce shi yaje kotu .Sannan an ya wadanda suka lashe zabe a majalisun jihohi da tarayya da Gwamnoni a jam'iyyun adawa zasu amince da zancen cewa a rushe zaben gaba daya?Wannan halin na yan adawa shi yasa ma wasu masana harkokin siyasa suke ganin cewa za'a rantsar da Alhaji Umaru Musa Yar'adua a matsayin Shugaban kasa ranar 29 ga watan mayu .
Shugaba mai jiran gado Yar'adua nada jan aiki in aka rantsar dashi domin da farko yana bukatar samun goyon bayan al'umma dan gwamnatin sa ta sami gindin zama ,kuma sanin kowa ne cewa lallai gwamnatin sa zata karbu in ya watsar da manufofin gwamnatin Obasanjo na bin sahun kasashen jari-hujja da bankin duniya.Sannan kuma yaki tafiya da mutanen da sune a sahun gaba a gwamnatin Obasanjo ta hanyar hana su mukamaia gwamnatin sa.Tauraron sa zai yi sama in ya sakar wa hukumar EFCC mara su binciki duk wanda ya rike mukami daga gwamnoni da ministoci da sauran su a lokacin gwamnatin Obasanjo in aka kuma same su da laifi to a hukunta su .Sannan ya kwana da shirin cewa wasu da suke ganin cewa su suka dora shi bisa mulki in basu sami biyan bukatun su ba ,su zasu fara sa kafan wando daya da gwamnatin sa.
Tsakanin Shugaba Obasanjo da Yar'adua da jam'iyyar PDP da hadin gwiwar jam'iyyun adawa bisa jagorancin Janar Buhari da Mataimakin Shugaban kasa Atiku ba'a san maci tuwo ba har sai ranar 29 ga watan mayu.
Hazawassalam
Shehu Mustapha Chaji
Zaben na Mutawallen Katsina na fuskantar korafe-korafe da zargin tafka magudi daga hadin gwiwar jam'iyyun adawa da rahotannin kungiyoyin masu sanya idanu akan zabe daga na cikin gida da kasahen waje. Kuma akan haka hadin gwiwar jam'iyyun adawa sukayi kira da a rushe zabubbukan gaba daya a kuma shirya sabon zabe karkashin gwamnatin wucin gadi . Haka ma wasu daga cikin kungiyoyin masu sanya idanu na cikin gida da wasu fittatun yan siyasa da wasu masu fada aji sunyi kiran soke zabe tare da gudanar da sabon zabe.
Domin nuna cewa da gaske suke, hadin gwiwar jam'iyyun adawa da kungiyoyin kare dimokaradiyya sunyi kiran yan Nijeriya su fito zanga-zanga domin nuna rashin amincewar su da zaben . Haka kuma suna ta kira ga kasashen duniya da kada su amince da gwamnatin da Yar'adua zai wa jagoranci.
Ta bangaren jam'iyyar PDP su suna ganin an gudanar da zabe na gaskiya kuma korafi kawai yan adawa sukeyi dan kin yarda da kaddara . Shima Shugaba Obasanjo ya amince da cewa an sami kurakure a zaben amma wannan bai isa ya hana ingancin zaben ba tare da kira ga yan adawa su garzaya kotu dan bin hakkin zargin da suke yi.
Shugaba mai jiran gado Yar'adua , shi kuma kira yayi ga yan adawa dasu zo a hada hannu domin cida kasa gaba.Sannan kuma wasu kungiyoyi da jam'iyyun adawa duk sunyi masa mubaya'a. Hakama kasashen Afrika ta Kudu da Amerika da Ingila sunyi masa barka tare da fatan aiki tare da gwamnatin sa.
Anya hadin gwiwar jam'iyyun adawa zasuyi nasara wajen kiran da suke yi na sake sabon zabe?Shin al'ummar Nijeriya zasu amsa kiran su na bijirewa sakamakon daya bayar da Yar'adua? Shin kasashen duniya zasu amsa kiran na yan adawa domin nisantar gwamnatin Yar'adua?Shin za'a rantsar da Alhaji Umaru Musa Yar'adua ranar 29 ga watan Mayu?Samun amsoshin wannan tambayoyin na iya samuwa kafin ko bayan 29 ga watan Mayu.
Lallai Shugaba Obasanjo zai sakar wa Shugaba mai jiran gado Yar'adua kan maciji , ya kuma rage agareshi yasan yadda zai yi da ita. Domin da farko masana harkokin siyasa na ganin cewa zai zama shugaban kasa ba tare da amincerwar mafi yawan yan Nijeriya ba saboda suna ganin cewa zaben da ake ikirarin ya lashe bata da inganci.Na biyu, suna ganin cewa akwai matsaloli da dama dake addaban mutanen Nijeriya daga rashin aikin yi da rashin tsaro da rashin wutan lantarki da sauran su.Na uku,suna ganin cewa zai yi fama da korafe -korafen gwamnatin sa ta gudanar da bincike kan kashe-kashen da akayi na fitattun yan Nijeriya kamar su Marigayi Cif Bola Ige da Cif Harry Marshall da Hajiya Sa'adatu Rimi da sauran su.Na hudu ,gwamnatin sa zata fuskanci kira daga yan Nijeriya kan gudanar da bincike kan yadda aka sayar da kaddarorin gwamnati da kudaden da sukayi batan sawu a hukumomin gwamnati musamman hukumar NNPC da sauran su.Na biyar, tsoma bakin wadanda suke ganin cewa su suka dora shi bisa mulki a harkokin mulkin sa.
Bayan ziyarar mubaya'a da kungiyar Northern Union bisa jagorancin Dakta Oluola Saraki ta kaiwa Mutawalle sun kuma aika wa Janar Muhammadu Buhari da Aljaji Atiku Abubakar wasikun su hakura su kuma goya wa Yar'adua baya, domin a fadin su a'i mulki ya komo Arewa .Irin wadannan ra'ayoyin na kungiyar Northern Union shine manufar da za'a yada kafin ranar 29 ga watan Mayu wanda ta haka ake son Buhari da Atiku dole su hakura. Malaman adddini da Sarakuna ma ba'a barsu a baya ba wajen samar wa Yar'adua goyon baya ba.Wani babban malamin addinin Kirista ,shi kira yayi ga yan adawa in zasu fito zanga-zanga , to su fito da Matan su da Ya'yan su a gaba ba wai su ingiza ya'yan talakawa aje a hallaka su ba.Haka ma wani babban malamin addinin Musulunci da a watannin baya yake cewa shi da kansa zai jagoranci zanga-zanga in akayi magudin zabe ,amma sai gashi yana fadawa al'ummar Musulmi su hakura in akayi zabe duk wanda aka basu su karba sannan a'i mulki ya komo Arewa kuma a hannun Musulmi.Kazalika ma Sarakuna har sun fara kaiwa Shugaba mai jiran gado ziyarar ban girma da mubaya'a.
Ta bangaren yan adawa kuma da alamun cewa bakunan su basu hadu ba.Akwai yan adawar dasu adawar su ta samun miya tayi ja ce,in akayi masu alkawarin samun mukamai ko kwangila to adawa ta kare a wajen su.Kuma akwai yan adawar dasu tasu adawar na an ki biya masu wasu bukatun su ne.Shi yasa wasu suke ganin cewa cikakken dan adawa a siyasar Nijeriyar mu ta yau shine Janar Buhari wanda rawar da ya taka tun siyasar 2003 zuwa yau ya kara tabbatar da mutumcin sa da gaskiyar sa da rashin kwadayi.
Saboda wasu masana harkokin siyasa na ganin cewa in aka kwatanta Janar Buhari da Alhaji Atiku Abubakar za'a gan cewa da shi Mataimakin Shugaban Kasa Atiku aka dama aka sha a zaben 2003,kuma dashi ne ya sami kansa a matsayin Shugaba mai jiran gado da shima ya tsuke bakin sa.Ko Gwamna Bafarawa da yace Buhari ba dan siyasa bane bayan ya koka a zaben 2003 inda ya shawarce shi yaje kotu .Sannan an ya wadanda suka lashe zabe a majalisun jihohi da tarayya da Gwamnoni a jam'iyyun adawa zasu amince da zancen cewa a rushe zaben gaba daya?Wannan halin na yan adawa shi yasa ma wasu masana harkokin siyasa suke ganin cewa za'a rantsar da Alhaji Umaru Musa Yar'adua a matsayin Shugaban kasa ranar 29 ga watan mayu .
Shugaba mai jiran gado Yar'adua nada jan aiki in aka rantsar dashi domin da farko yana bukatar samun goyon bayan al'umma dan gwamnatin sa ta sami gindin zama ,kuma sanin kowa ne cewa lallai gwamnatin sa zata karbu in ya watsar da manufofin gwamnatin Obasanjo na bin sahun kasashen jari-hujja da bankin duniya.Sannan kuma yaki tafiya da mutanen da sune a sahun gaba a gwamnatin Obasanjo ta hanyar hana su mukamaia gwamnatin sa.Tauraron sa zai yi sama in ya sakar wa hukumar EFCC mara su binciki duk wanda ya rike mukami daga gwamnoni da ministoci da sauran su a lokacin gwamnatin Obasanjo in aka kuma same su da laifi to a hukunta su .Sannan ya kwana da shirin cewa wasu da suke ganin cewa su suka dora shi bisa mulki in basu sami biyan bukatun su ba ,su zasu fara sa kafan wando daya da gwamnatin sa.
Tsakanin Shugaba Obasanjo da Yar'adua da jam'iyyar PDP da hadin gwiwar jam'iyyun adawa bisa jagorancin Janar Buhari da Mataimakin Shugaban kasa Atiku ba'a san maci tuwo ba har sai ranar 29 ga watan mayu.
Hazawassalam
Shehu Mustapha Chaji
Subscribe to:
Comments (Atom)
