Ba’a bori da sanyin jiki, da alamun wannan Karin Magana ke sa yan siyasar jihar Kano dake da burin gadar gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau bayan ya kamala wa’adin mulkin sa a zango na biyu keta shirye-shiryen ganin ko zasu dace. Wasu cikin masu kokarin ganin cewa sun gaji Gwamna Shekarau tuni suka fara nuna kansu ta hanyar kaddamar da kamfen ta bayan gida ta hanyoyin da suke ganin yafi dacewa a gare su dan samun goyon bayan al’ummar jihar Kano.
Cikin sahun gaba na masu son shige gidan gwamnatin jihar bayan Gwamna Shekarau ya nade kayan sa a shekarar 2011, sune yan jam’iyyarsa ta ANPP . Sannan yan jam’iyyun adawa musamman yan jam’iyyar PDP , sai kuma yan jiran ganin yadda guguwar siyasar zata kada kafin nan da shekarar 2010.
Mafi yawan yan takarar gwamnan jihar Kano dake nuna kansu ko kuma suke da niyyar tsayawa takara a shekarar 2011 in Allah ya kaimu sune manyan jami’an gwamnati da gaggan yan jam’iyyar ANPP me mulki a jihar. A sahun gaba na masu neman mukamin gwamnan a jihar sune Aljaji Sani Lawan Kofarmata, limamin Allah ya maimaita, Darakta Janar na Hukumar alhazai na jiha da Injiniya Abdullahi Muhammad Gwarzo mataimakin gwamna da Alhaji Garba Yusuf na hannun daman Gwamna Shekarau kuma kwamishina a gwamnatin sa da Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso kwamishinan raya karkara kuma kakakin jam’iyyar ANPP na jihar Kano da Injiniya Sarki Labaran kwaminishan aiyuka da Alhaji Abdullahi Sani Rogo .
Kazalika Sanatocin jihar a majalisar dattijai na kasa wato Sanata Kabiru Gaya da Sanata Muhammad Bello da Sanata Aminu Sule Garo ba’a barsu a baya ba wajen ganin cewa ko zasu dace su gaji Gwamna Shekarau ba. Tun dawowar tsarin dimokaradiya a shekarar 1999 tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Kabiru Gaya keta hankoran ya sake komawa gidan gwamnatin jihar amma hakar sa bata cimma ruwa ba. In da rai da rabo, ba shakka kila ya sake jarraba sa’ar sa a zaben 2011. Shi kuma Sanata Muhammad Bello tun shekarar 2003 yake ta kokarin ganin cewa ya shige gidan gwamnatin jihar, kuma tun dawowar sa jam’iyyar ANPP yake ta kokarin ganin cewa ya sami gindin zama kuma hakan yasa yayi taka tsan-tsan wajen kaucewa karo da Gwamna Shekarau duk da radi-radin da ake tayi na cewa yana da sha’awar kujerar gwamnan jihar kafin zaben 2007.Shima ana ganin cewa tunda gwamna Shekarau zai bar mulki a shekarar 2011 to shima zai jarraba farin jinin sa ga al’ummar jihar Kano ganin yadda ya shafe shekaru yana yi da dukiyar sa wajen karfafa jam’iyyar ANPP a jihar da taimakawa jama’a da kungiyoyi a jihar. Shi kuma Sanata Aminu Sule Garo tun kafin zaben 2003 yake da sha’awar fitowa takarar gwamnan jihar Kano amma a lokacin abokin sa Alhaji Ibrahim Amin Little ya sha gaban sa a lokacin .Shima da alamun wannan karon zai sake yinkurawa ko zai dace a wannan karon. Sai dan majalisar tarrayya Alhaji Danlami Hamza wanda a yanzu yana zango na uku a majalisar yana cikin wadanda suke da sha’awar zama gwamna a 2011.
Suma wadanda suka canza sheka daga wasu jam’iyyun zuwa jam’iyyar ANPP ba za’a bar su a baya ba wajen neman takarar gwamna a karkashin jam’iyyar ANPP ba a shekarar 2011. Cikin su akwai Alhaji Barau Jibrin tsohon dan majalisar tarayya kuma na hannun dama a daga tsohon kakakin majalisar tarayya Alhaji Ghali Umar Na’abba da tsohon gwamnan jihar Kano Dakta Muhammadu Abubakar Rimi, sai Alhaji Shehu Yusuf Kura wanda yayi takarar gwamna karkashin jam’iyyar PDP da Dakta Bala Salisu Kosawa shima dan takarar gwamna karkashin jam’iyyar NDP.
Ta bangaren jam’iyyar PDP me adawa a jihar Kano wadanda ake ganin zasu shiga sahun gaba a takarar sun hada da Alhaji Ibrahim Amin Little da Alhaji Ahmed Garba Bichi ministan kasuwanci da Alhaji Ghali Umar Na’abba tsohon kakakin majalisar tarayya da Dakta Shamsudeen Usman ministan kudi da Alhaji Faruk Lawan dan majalisar tarayya da Alhaji Aminu Dabo da Alhaji Usaman Sule Ruruwai dan takarar jam’iyyar A.C a zaben 2007.
Ta bangaren magoya bayan Janar Muhammadu Buhari a jihar Kano suma zasu fito da karfin su saboda da zarar abinda suke jira ya tabbata na matsayin da Buhari zai dauka bayan hukuncin kotun koli zasu kara kaimi wajen ganin cewa dantakarar gwamnan jihar Kano da zasu mara wa baya mai goyon bayan Janar Buhari ne.Burin magoya bayan Janar Buhari a jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Haruna Ahmadu Dan Zago shine na samin gwamna me goyon bayan Janar Buhari a jihar Kano a shekarar 2011.
Sai dai da alamun cewa takarar na gwamnan Kano a shekarar 2011 zai iya zuwa da sarkakiya in har ta tabbata Gwamna Ibrahim Shekarau ya canza sheka zuwa jam’iyyar PDP kafin zaben 2011 , inda ko yayi nasara wajen tsaida magoya bayan sa a takara har dana gwamna yanda tsohon gwamnan jihar Kebbi SSanata Adamu Aliero ya sami nasarar yi bayan ya koma jam’iyyar PDP ko kuma ya sami nakasu kamar yanda tsohon gwamnan jihar Jigawa Sanata Saminu Turaki ya samu inda yan jam’iyyar PDP na asali karkashin jagorancin Gwamna Sule Lamido suka mamaye takarar da mukamai masu tsoka suka sha gaban Sanata Saminu Turaki . In har ta tabbata Gwamna Shekarau ya koma jam’iyyar PDP jam’iyyar zata kwashi ruguntsumin banbancin ra’ayi tsakanin gaggan jam’iyyar inda zai sami Tsohon gwamna Rabiu Musa Kwankwaso da tsohon gwamna Abubakar Rimi wanda kowannen su zai yi kokarin ganin cewa dan takarar sa na gwamna ne ya sami tikitin tsayawa takarar gwamna. Sannan akwai yan takara masu jinni a jika kamar su Alhaji Ibrahim Amin Little da Alhaji Ghali Umar Na’abba da zasu yi kokarin tabbatar da ikon su saboda kada ayi masu sakiyar da babu ruwa kamar yanda akayi masu a zaben fidda gwani na shekarar 2007.
Yanda Gwamna Shekarau ya tafiyar da gwamnatain sa a shekaru biyu masu zuwa zai iya bashi damar ko rashin damar tsaida tsaida wanda yake so ya gaje shi a shekarar 2011. Jam'iyyar sa ta ANPP a kasa na fuskantar durkushewa gaba daya saboda rigingimun cikin gida ga kuma barazanar mamayar PDP data tinkaro yankin Arewa maso Yamma yankin da Shugaba Yar'adua ya fito inda jam'iyyar keso ta tabbatar da ikon ta saboda Shugaba Yar'adua.
Al'ummar jihar Kano na lura da bibiyar yanayin siyasar dake gudana, in kuma Allah ya kaimu lokacin zasu duba su darge su dauki wanda suke ganin yafi dacewa ya jagoranci jihar a shekarar 2011. Ko su amince da duk wanda gwamna Shekarau ya nuna masu ko kuma su zabi wani daban albarkacin Shugaba Umaru Yar'adua ko kuma su sake amincewa da wanda Janar Muhammadu Buhari zai nuna masu kamar yanda yayi a shekarar 2003. Amma kuma ko su a kan kansu zasu duba wani daban a kan kansa da suke ganin shi yafi dacewa da cancanta dan samun romon dimokaradiya da ake ta tababa ko tsohon Gwamna Rabiu Kwankwaso da Gwamna Ibrahim Shekarau basu baiwa al'ummar jihar ba a lokacin mulkin su lokaci ne kadai zai bayyana.
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Tuesday, 10 June 2008
Tuesday, 3 June 2008
After one year in office: President Yar’adua in the eyes of Nigerians
President Umaru Musa Yar’adua was exactly one year in office on 29-May-2008 as President of Nigeria. He came to power through an election that was alleged to be massively rigged according to reports of local and international observers. This led opposition parties to challenge his election in the courts and Nigerians are still waiting for the final verdict from the Supreme Court which can legitimize or nullify his election.
He assumed office in a situation that he needs the support of Nigerians as he was greeted by strike organized by the Nigerian Labour Congress(NLC) which demands him to reverse last minute policies of former President Olusegun Obasanjo who privatize Kaduna and Port Harcourt refineries, increase vat and price of petroleum. The policies were reversed as demanded by the organized labour which reflects the yearnings of Nigerians.
Saddle with the leadership of Nigeria President Yar’adua formulated the 7 point Agenda which according to him will be the central cardinal of what he wants to achieve so as to put Nigeria among the world emerging economies in the world. The 7 Point Agenda are Energy, Security, Wealth creation, Education, Land reform, Mass transit and Niger Delta. After one year in office did Nigerians feel the impact of the 7 point Agenda? And out of the 7 point Agenda which among is he able to addressed? How far has he gone in achieving the 7 point Agenda? Can Nigerians testify to any difference in his governance to that of previous administration of President Obasanjo?
Sincerely, Nigerians have not felt any impact on any of Yar’adua’s 7 point Agenda. Energy sector is getting worse than he met it, according to reports power generated by Egbin Thermal station with the capacity to generate 1,350 megawatts has drop to less than 800 megawatts. And Nigerians are still looking forward to Mr. President in fulfilling his promise of declaring the state of emergency in the power sector. Insecurity is on the increase as Nigerians continue to live in fair of activities of criminals. On the issue of Niger Delta, the militant youth had continued to disrupt oil exploration which led to drop in amount of oil drill every day from 2.4 million barrel to around 2 million.
Political analyst and commentators view the Yar’adua administration as slow and the government seem incapable of tackling the enormous problems affecting the country, couple with policies reversal and somersault. This had even led some to believe that Yar’adua’s administration is the continuation of Obasanjo’s administration as his government has achieved little in the past one year.
But one distinct quality of Yar’adua’s administration is in the area of rule of law. The President has tried in issues regarding to the rule of law compare to the previous administration of Obasanjo. In the past one year all court rulings were abide by the President especially verdicts that had affected governors of his ruling party. He has also promise to cease to be president if the Supreme Court annulled his election and hand over to who the court decide will take over.
Though the President Yar’adua has promise to bring about electoral reform, Nigerians have continue to experience massive election riggings and manipulations from local government elections to re-run elections conducted all over the country. He should also fulfill that promise so that Nigerians will have free and fair elections like all democracies in the world. Free and fair elections will encourage Nigerians to believe and trust democratic governance as a tool for social, economic and political development of their country. President Yar’adua should not allow Nigeria under his leadership to become a one party state as canvassed by his party men.
In the area of corruption, President Yar’adua is not been accused by Nigerians of embezzling their nation’s resources as previous administrations were accused. And there is no allegation of spreading corruption and bribery in the National Assembly to enable him have his ways as it was alleged during the past administration where Ghana must go bags are used to achieve personal and selfish interest .Also he is not accused of interfering with the running of affairs in the legislature and judiciary in process of executing their works.
Nigerians expects action and not lip service from Yar’adua’s administration, to execute projects that will better their lives. Lack of constant power has led to set back in the economic sector and he should boost the agricultural sector or to be short and precise, President Yar’adua should fully implement his 7 point Agenda as he has promised Nigerians.
Many Nigerians believed that President Yar’adua has good intention for Nigeria and Nigerians. Some are of the view that the court cases have been affecting his performance in office. President Yar’adua should side with the Nigerian people and what they want as trying to please somebody or some people will hinder him from implementing his dreams for Nigeria. Time does not wait as one year out of four is already gone.
If a national survey for public opinion will hold on rating the Yar’adua’s administration for the past one year , most Nigerians will express the opinion that Yar’adua’s administration have achieved less and it has failed in bringing about any positive impact on their lives. For Nigerians , their lives today has no difference from the past eight years they had lived under Obasanjo’s administration and they have started loosing hope that the Yar’adua’s administration will bring about any positive change in their lives.
In the next coming months Nigerians can access if the change they desire will come about or they will continue to live as they had lived in the past nine years which is suffering with all the billion of dollars the country is making due to high increase in oil price.
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
He assumed office in a situation that he needs the support of Nigerians as he was greeted by strike organized by the Nigerian Labour Congress(NLC) which demands him to reverse last minute policies of former President Olusegun Obasanjo who privatize Kaduna and Port Harcourt refineries, increase vat and price of petroleum. The policies were reversed as demanded by the organized labour which reflects the yearnings of Nigerians.
Saddle with the leadership of Nigeria President Yar’adua formulated the 7 point Agenda which according to him will be the central cardinal of what he wants to achieve so as to put Nigeria among the world emerging economies in the world. The 7 Point Agenda are Energy, Security, Wealth creation, Education, Land reform, Mass transit and Niger Delta. After one year in office did Nigerians feel the impact of the 7 point Agenda? And out of the 7 point Agenda which among is he able to addressed? How far has he gone in achieving the 7 point Agenda? Can Nigerians testify to any difference in his governance to that of previous administration of President Obasanjo?
Sincerely, Nigerians have not felt any impact on any of Yar’adua’s 7 point Agenda. Energy sector is getting worse than he met it, according to reports power generated by Egbin Thermal station with the capacity to generate 1,350 megawatts has drop to less than 800 megawatts. And Nigerians are still looking forward to Mr. President in fulfilling his promise of declaring the state of emergency in the power sector. Insecurity is on the increase as Nigerians continue to live in fair of activities of criminals. On the issue of Niger Delta, the militant youth had continued to disrupt oil exploration which led to drop in amount of oil drill every day from 2.4 million barrel to around 2 million.
Political analyst and commentators view the Yar’adua administration as slow and the government seem incapable of tackling the enormous problems affecting the country, couple with policies reversal and somersault. This had even led some to believe that Yar’adua’s administration is the continuation of Obasanjo’s administration as his government has achieved little in the past one year.
But one distinct quality of Yar’adua’s administration is in the area of rule of law. The President has tried in issues regarding to the rule of law compare to the previous administration of Obasanjo. In the past one year all court rulings were abide by the President especially verdicts that had affected governors of his ruling party. He has also promise to cease to be president if the Supreme Court annulled his election and hand over to who the court decide will take over.
Though the President Yar’adua has promise to bring about electoral reform, Nigerians have continue to experience massive election riggings and manipulations from local government elections to re-run elections conducted all over the country. He should also fulfill that promise so that Nigerians will have free and fair elections like all democracies in the world. Free and fair elections will encourage Nigerians to believe and trust democratic governance as a tool for social, economic and political development of their country. President Yar’adua should not allow Nigeria under his leadership to become a one party state as canvassed by his party men.
In the area of corruption, President Yar’adua is not been accused by Nigerians of embezzling their nation’s resources as previous administrations were accused. And there is no allegation of spreading corruption and bribery in the National Assembly to enable him have his ways as it was alleged during the past administration where Ghana must go bags are used to achieve personal and selfish interest .Also he is not accused of interfering with the running of affairs in the legislature and judiciary in process of executing their works.
Nigerians expects action and not lip service from Yar’adua’s administration, to execute projects that will better their lives. Lack of constant power has led to set back in the economic sector and he should boost the agricultural sector or to be short and precise, President Yar’adua should fully implement his 7 point Agenda as he has promised Nigerians.
Many Nigerians believed that President Yar’adua has good intention for Nigeria and Nigerians. Some are of the view that the court cases have been affecting his performance in office. President Yar’adua should side with the Nigerian people and what they want as trying to please somebody or some people will hinder him from implementing his dreams for Nigeria. Time does not wait as one year out of four is already gone.
If a national survey for public opinion will hold on rating the Yar’adua’s administration for the past one year , most Nigerians will express the opinion that Yar’adua’s administration have achieved less and it has failed in bringing about any positive impact on their lives. For Nigerians , their lives today has no difference from the past eight years they had lived under Obasanjo’s administration and they have started loosing hope that the Yar’adua’s administration will bring about any positive change in their lives.
In the next coming months Nigerians can access if the change they desire will come about or they will continue to live as they had lived in the past nine years which is suffering with all the billion of dollars the country is making due to high increase in oil price.
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Thursday, 29 May 2008
Shekara daya bisa mulki: Shugaba Yar’adua a kan mizani
A kwana a tashi ranar 29 ga watan Mayu na wannan shekarar Shugaba Umaru Musa Yar’adua ya cika shekara daya bisa kujerar mulkin Nigeriya. Zaben daya dora shi bisa mulki ya sami suka daga kungiyoyin sa’ido na cikin gida da kasashen waje da jam’iyyun adawa saboda zargin an tafka magudi, wanda ya kaiga shigar da karairaki a gaban kotuna , inda a halin yanzu ana jiran kotun koli ta halasta ko kuma ta soke zaben nasa.
Ya kama aiki a wani yanayi na neman goyon bayan jama’ar kasa , ga kuma yajin aiki na gama gari da kungiyar kwadago ta kasa ta kira saboda neman ya warware wasu manufofin gwamnatin tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo na sayar da matatan man fetur na Kaduna da Fatakwal da Karin kudin man fetur da haraji. Bayan amsa kiran yan Nijeriya ta hanyar biyan bukatun kungiyar kwadago ta kasa ta data nema , ya dauki alkawarin inganta rayuwan yan Nijeriya ta hanyar aiwatar da kudirori guda bakwai.
Ginshikin mulkin Shugaba Yar’adua kamar yadda ya sha fada zai kafu ne bisa kudirori guda bakwai . Kudirorin sune bunkasa wutar lantarki da samar da tsaro da samun yawaitar arziki da samar da ingantattacen ilimi da kawo sauye-sauye a dokar filaye da kyakyawan tsarin sufuri da warware matsalar yakin Neja Dalta . Amma abin lura da tambaya shine ko Shugaba Yar’adua ya kama hanyar cimma burin sa na kudirorin guda bakwai ? Kuma cikin kudirorin guda bakwai wannene ya warware matsalar ? Sannan shin yana kan hanyar aiwatar da kudirorin guda bakwai? Kuma shin talakawan Nijeriya zasu shedi banbanci a gudanar da yanayin mulkin sa dana tsohon shugaban kasa Obasanjo?
A zancen gaskiya har yanzu yan Nijeriya basu fara amfana da kudirorin bakwai na shugaba Yar’adua ba. In mun dauki wutar lantarki, a kullum lamarin sai kara tabarbarewa yake tayi inda yanzu wutar da ake samu ya gaza awa biyar a rana. Kuma har yanzu yan Nijeriya na sa’ido domin ganin ya saka dokar tabaci a kan wutar lantarki kamar yadda yayi alkawari. Sannan in muka dauki fannin samar da tsaro har yanzu yan kasa na fuskantar barazanar masu aikata muggan laifuka. Kazalika matsalar yankin Neja Dalta na nan inda tsagerun matasa masu dauke da makamai nata cigaba da kawo cikas a harkokin hakan man fetur inda ake hako kasa da ganga miliyan 2 a rana maimakon ganga miliyan 2.4. Fatara da talauci da rashin aikin yi da kuma hauhawan farashin kayayyaki ya tasa talakawa a gaba duk da makudan kudade da gwamnatin ke samu .
Tun hawan sa bisa mulki masana harkokin siyasa ke zargin cewa Shugaba Yar’adua na mulki da sanyin jiki wanda ya janyo harkokin gudanar da mulkin kasa keta tafiyar hawainiya. Suna kuma ganin cewa har yanzu kamar ya kasa gano kan zaren matsalolin dake damun kasar , ga kuma ayi gaba ayi baya kan manufofin gwamnatin sa. Akwai masu ganin cewa mulkin sa cigaban mulkin tsohon shugaban kasa ne Cif Olusegun Obasanjo . Wannan shi yasa ma wasu suke ganin cewa babu wani cigaba da aka samu a shekara daya da yayi yana mulki.
Amma wani abin lura game da gwamnatin Shugaba Umaru Yar’adua shine na kokarin bin doka da oda, inda yake ta kokarin ganin cewa ana bin dokokin tsarin mulkin kasa da bin umarnin kotu sabanin gwamnatin da ta shude. A shekara daya na mulkin sa, Shugaba Yar’adua na bin hukuncin kotuna da suka yanke musamman gwamnonin jam’iyyar sa da kotuna suka soke zaben su, shima kansa yayi alkawarin cewa in kotun koli ta soke zaben sa zai sauka a take ya kuma mika mulki ga wanda kotu tace a mika masa mulki. Koda yake yan adawa na zargin cewa ta bayan gida ana tsoma baki a harkokin shari’a inda suke zargin sa hannun Uwargidan sa Hajiya Turai Yar’adua da hannu a shari’ar data tabbatar da kujerar gwamnan jihar Kebbi Alhaji Sa’idu Usman Nasamu Dakin Gari domin surikin sune. Duk da haka babu zargi kai tsaye na cewa shi Shugaba Yar’adua da kansa ne ya tsoma baki a batun shari’ar.
Kuma tun hawan sa mulki babu zargin cewa yana sama da fadi da dukiyar al’umma kamar a gwamnatocin baya. Sannan ba’a zargin sa da yada cin hanci da rashawa ko kuma bada cin hanci ga yan majalisun kasa dan cimma manufofin sa. Haka kuma ba’a zargin sa da dakile ko kuma kawo cikas ga aiyukan majalisun tarrayya da kawo cikas a aiyukan sashin shari’a.
Yan Nijeriya nada bukatar ganin cewa gwamnatin Shugaba Yar’adua na gudanar da aiyuka na zahiri da zai inganta rayuwar su, kamar samar masu da aiyukan yi da gaggauta kawo karshen matsalar wutan lantarki da rashin sa ke kawo cibaya ga bunkasar tattalin arzikin su da bunkasa aikin gona ko kuma a takaice ya aiwatar da kudirorin sa guda bakwai kamar yadda yayi masu alkawari. Sannan kuma a aikace ya tabbatar da ana zabe na gaskiya kamar yadda yayi alkawari domin baiwa yan kasa kwarin gwiwa kan cewa lallai Nijeriya na bin tsarin dimokaradiya.
Har yanzu mafi yawan yan Nijeriya nayi wa Shugaba Umaru Yar’adua kyakkyawan zato na cewa kila abinda kesa yake jan kafa wajen gudanar da mulkin sa shine na karar dake gaban kotun koli . Ya wajaba a gare shi ya kasance tare da yan Nijeriya ba wai wani ko wasu mutane ba saboda sun tsaya masa ya zama shugaban kasan Nijeriya ba. Lokaci dai baya jira a inda a yanzu har ya shafe shekara daya yana mulki.
Inda za’a gudanar da kuri’ar jin ra’ayin mutanen Nijeriya da mafi yawan su zasu ce su har yanzu basu gani a kasa ba. Rayuwar su babu banbanci da shekaru takwas da Obasanjo yayi yana mulki, kuma sun fara fidda rai kan cewa mulkin Shugaba Yar’adua zai kawo canji a rayuwar su. A watanni masu zuwa yan Nijeriya zasu iya tabbatar da cewa zasu sami canjin da suke tsammani ko kuma cigaba da rayuwa kamar yanda suka shafe shekaru takwas na mulkin Obasanjo cikin matsi da kuncin rayuwa duk da arzikin da kasar ke samu albarkacin hauhawan farashin man fetur a kasuwan duniya.
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Ya kama aiki a wani yanayi na neman goyon bayan jama’ar kasa , ga kuma yajin aiki na gama gari da kungiyar kwadago ta kasa ta kira saboda neman ya warware wasu manufofin gwamnatin tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo na sayar da matatan man fetur na Kaduna da Fatakwal da Karin kudin man fetur da haraji. Bayan amsa kiran yan Nijeriya ta hanyar biyan bukatun kungiyar kwadago ta kasa ta data nema , ya dauki alkawarin inganta rayuwan yan Nijeriya ta hanyar aiwatar da kudirori guda bakwai.
Ginshikin mulkin Shugaba Yar’adua kamar yadda ya sha fada zai kafu ne bisa kudirori guda bakwai . Kudirorin sune bunkasa wutar lantarki da samar da tsaro da samun yawaitar arziki da samar da ingantattacen ilimi da kawo sauye-sauye a dokar filaye da kyakyawan tsarin sufuri da warware matsalar yakin Neja Dalta . Amma abin lura da tambaya shine ko Shugaba Yar’adua ya kama hanyar cimma burin sa na kudirorin guda bakwai ? Kuma cikin kudirorin guda bakwai wannene ya warware matsalar ? Sannan shin yana kan hanyar aiwatar da kudirorin guda bakwai? Kuma shin talakawan Nijeriya zasu shedi banbanci a gudanar da yanayin mulkin sa dana tsohon shugaban kasa Obasanjo?
A zancen gaskiya har yanzu yan Nijeriya basu fara amfana da kudirorin bakwai na shugaba Yar’adua ba. In mun dauki wutar lantarki, a kullum lamarin sai kara tabarbarewa yake tayi inda yanzu wutar da ake samu ya gaza awa biyar a rana. Kuma har yanzu yan Nijeriya na sa’ido domin ganin ya saka dokar tabaci a kan wutar lantarki kamar yadda yayi alkawari. Sannan in muka dauki fannin samar da tsaro har yanzu yan kasa na fuskantar barazanar masu aikata muggan laifuka. Kazalika matsalar yankin Neja Dalta na nan inda tsagerun matasa masu dauke da makamai nata cigaba da kawo cikas a harkokin hakan man fetur inda ake hako kasa da ganga miliyan 2 a rana maimakon ganga miliyan 2.4. Fatara da talauci da rashin aikin yi da kuma hauhawan farashin kayayyaki ya tasa talakawa a gaba duk da makudan kudade da gwamnatin ke samu .
Tun hawan sa bisa mulki masana harkokin siyasa ke zargin cewa Shugaba Yar’adua na mulki da sanyin jiki wanda ya janyo harkokin gudanar da mulkin kasa keta tafiyar hawainiya. Suna kuma ganin cewa har yanzu kamar ya kasa gano kan zaren matsalolin dake damun kasar , ga kuma ayi gaba ayi baya kan manufofin gwamnatin sa. Akwai masu ganin cewa mulkin sa cigaban mulkin tsohon shugaban kasa ne Cif Olusegun Obasanjo . Wannan shi yasa ma wasu suke ganin cewa babu wani cigaba da aka samu a shekara daya da yayi yana mulki.
Amma wani abin lura game da gwamnatin Shugaba Umaru Yar’adua shine na kokarin bin doka da oda, inda yake ta kokarin ganin cewa ana bin dokokin tsarin mulkin kasa da bin umarnin kotu sabanin gwamnatin da ta shude. A shekara daya na mulkin sa, Shugaba Yar’adua na bin hukuncin kotuna da suka yanke musamman gwamnonin jam’iyyar sa da kotuna suka soke zaben su, shima kansa yayi alkawarin cewa in kotun koli ta soke zaben sa zai sauka a take ya kuma mika mulki ga wanda kotu tace a mika masa mulki. Koda yake yan adawa na zargin cewa ta bayan gida ana tsoma baki a harkokin shari’a inda suke zargin sa hannun Uwargidan sa Hajiya Turai Yar’adua da hannu a shari’ar data tabbatar da kujerar gwamnan jihar Kebbi Alhaji Sa’idu Usman Nasamu Dakin Gari domin surikin sune. Duk da haka babu zargi kai tsaye na cewa shi Shugaba Yar’adua da kansa ne ya tsoma baki a batun shari’ar.
Kuma tun hawan sa mulki babu zargin cewa yana sama da fadi da dukiyar al’umma kamar a gwamnatocin baya. Sannan ba’a zargin sa da yada cin hanci da rashawa ko kuma bada cin hanci ga yan majalisun kasa dan cimma manufofin sa. Haka kuma ba’a zargin sa da dakile ko kuma kawo cikas ga aiyukan majalisun tarrayya da kawo cikas a aiyukan sashin shari’a.
Yan Nijeriya nada bukatar ganin cewa gwamnatin Shugaba Yar’adua na gudanar da aiyuka na zahiri da zai inganta rayuwar su, kamar samar masu da aiyukan yi da gaggauta kawo karshen matsalar wutan lantarki da rashin sa ke kawo cibaya ga bunkasar tattalin arzikin su da bunkasa aikin gona ko kuma a takaice ya aiwatar da kudirorin sa guda bakwai kamar yadda yayi masu alkawari. Sannan kuma a aikace ya tabbatar da ana zabe na gaskiya kamar yadda yayi alkawari domin baiwa yan kasa kwarin gwiwa kan cewa lallai Nijeriya na bin tsarin dimokaradiya.
Har yanzu mafi yawan yan Nijeriya nayi wa Shugaba Umaru Yar’adua kyakkyawan zato na cewa kila abinda kesa yake jan kafa wajen gudanar da mulkin sa shine na karar dake gaban kotun koli . Ya wajaba a gare shi ya kasance tare da yan Nijeriya ba wai wani ko wasu mutane ba saboda sun tsaya masa ya zama shugaban kasan Nijeriya ba. Lokaci dai baya jira a inda a yanzu har ya shafe shekara daya yana mulki.
Inda za’a gudanar da kuri’ar jin ra’ayin mutanen Nijeriya da mafi yawan su zasu ce su har yanzu basu gani a kasa ba. Rayuwar su babu banbanci da shekaru takwas da Obasanjo yayi yana mulki, kuma sun fara fidda rai kan cewa mulkin Shugaba Yar’adua zai kawo canji a rayuwar su. A watanni masu zuwa yan Nijeriya zasu iya tabbatar da cewa zasu sami canjin da suke tsammani ko kuma cigaba da rayuwa kamar yanda suka shafe shekaru takwas na mulkin Obasanjo cikin matsi da kuncin rayuwa duk da arzikin da kasar ke samu albarkacin hauhawan farashin man fetur a kasuwan duniya.
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Tuesday, 27 May 2008
OH YEAH NIGERIAN MASSES
Hope as the motivating factor that keeps the Nigerian masses going as usual , today is giving them the courage to withstand the present hardship which has to do with exorbitant prices of food stuff and materials needed for their daily use. Inflation is on the move like wild bush fire consuming and destroying whatever stands on it's way. Worse still, income of Nigerians is not increasing in propotion to the inflation rate, if they are even lucky to have something doing as a means of livinghood.
Insecurity is on the rise.With all security operations, this and that going on in most states of the country . Armed robbery, assasination and thuggery are on the rise and the situation is so bad that in some parts of the country, where in previous years, armed robbery was alien especially on the roads, has now become order of the day , as armed robbery could occur at any time of the day.
Health, which is one of the responsibilities of goverment has been left under funded. If the Nigerian mass is unfortunate to be sick , he/she is in deep trouble as there is a berlin wall of naira between him/her and the hospital. The cheap source of medication to the common man is the traditional concoctions which he can afford. And if the sickness is so bad that there is need for an operation or expensive drugs, it is either- if they have the connection- to seek for public assistance through the media or lie down at home and wait for death. Due to goverment attitude toward provision of basic health amenities which is not forth-coming , it has led to providing booming trade to private hospitals and traditional medicine sellers.
Qualitative education is beyond the reach of Nigerian masses. Public schools now cannot compete with private schools in providing qualitative education as even children of our leaders wards are not attending the schools. Education provides many oppurtunities in life which is even the reason today that children of the poor and downtrodden are able to have the good things of life and even become leaders in their societies. The Elites of today have used their positions to deny the children of the masses the oppurtunity they need to obtain education through implementation of anti-people policies. They have also succeeded in segragating our societies through provision of different schools for the poor and rich from primary schools to universities as their ways will never cross in seeking for knowledge and the quality of jobs after school.
Unemployment also remains one of the problems affecting the Nigerian masses. The trade they are into is congested due to the number of those involved in the trade such as barbers, okada riders, petty trading, selling of recharde cards, labourers e.t.c and they cannot even satisfy their basic needs of day to day living. Due to non availability of power supply which has led to closure of many industries, Nigerian masses have been sent into labour market. Even those employed presently in public and private sector are not comfortable as they can lose their jobs any time in the name of reforms.
The Nigerian masses' votes no longer have any value as those they elect are different from those declared as winners.During election period political , traditional and religious leaders summon the masses to go out enmass to cast their votes, which sermon they oblige to as masses do come out enmass , men and women, to cast their votes. Unfortunately the elections are often rigged and those leaders will come back and lecture them that power belongs to the Almighty! Due to the behaviour of votes stealers and manipulators the masses are now having a second though on future elections as they would not want their times to be wasted.
For a very long time to come Nigerian masses will be taken for a ride as far as they cannot distinquish between justice , tribalism and sectionalism. The elites use the tricks of power shift and rotation to continue to confuse the masses as they mostly have one common agenda of protecting their political class and their intrests.
If Nigerians will allow themselves to be deceived with the issue of return of power to their region or those they share the same faith affiliation with, even if they came through the back door closing their eyes to their ability and capability to lead the nation , it will take a long time for us to have dedicated leaders.
The Nigerian constitution is clear on what are the rights of the Nigerian people , the Nigerian masses should not allow their rights to be infringed on and be turned into second class citizens in their own country. The Nigerian masses should never believe in the propaganda spread that things will never be alright in their country. That there will never be a free and fair election, that corruption is in their blood, that those in authority cannot be quetioned e.t.c. The masses should believe that things will one day be better in their country and they should collectively strive toward this attainment.
It is well known that the Nigerian problem lies in lack of dedicated and good leadership. Any day they are lucky to have a leadership with people's intrest and concern at heart, a focussed leader that attains power legitimately, fearless and not a cohort or errand , surely the country will be on the path of progress and greatness.
Tricks used by the political elites should be understand by the masses as they (the masses) are to be discouraged from democratic process so that they can have a free hand to do whatever they want. The masses should come out enmass during future elections and try to make sure that their votes are counted as they are as it happenned in some states during previous elections . If they refuse to come out to cast their votes in future elections, they should be ready to continue to live under civilian dictatorship in the guise of democratic governance.
It is a duty on all Nigerians to ensure that we have good governance. If they allow themselves to be bought with as little as two hundred naira and some toilet soaps, they are not being fair to their contry. All over the world countries are fast developing especially those with petroleum resources, where food stuffs of the common masses are rice, milk and chicken. But in our own Nigeria with all the billions of dollars gotten from petroleum products , food stuffs like gari, amala and tuwo are not guarentteed three times a day. our politicians lack development ideas to lead our country to greatness, as building of water wells , drainages and distribution of motocycles are achievements they can boast of while in office.
Oh yeah the Nigerian masses when shall you strive for your nation to attain the greatness it deserves in the comity of nations ?
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Insecurity is on the rise.With all security operations, this and that going on in most states of the country . Armed robbery, assasination and thuggery are on the rise and the situation is so bad that in some parts of the country, where in previous years, armed robbery was alien especially on the roads, has now become order of the day , as armed robbery could occur at any time of the day.
Health, which is one of the responsibilities of goverment has been left under funded. If the Nigerian mass is unfortunate to be sick , he/she is in deep trouble as there is a berlin wall of naira between him/her and the hospital. The cheap source of medication to the common man is the traditional concoctions which he can afford. And if the sickness is so bad that there is need for an operation or expensive drugs, it is either- if they have the connection- to seek for public assistance through the media or lie down at home and wait for death. Due to goverment attitude toward provision of basic health amenities which is not forth-coming , it has led to providing booming trade to private hospitals and traditional medicine sellers.
Qualitative education is beyond the reach of Nigerian masses. Public schools now cannot compete with private schools in providing qualitative education as even children of our leaders wards are not attending the schools. Education provides many oppurtunities in life which is even the reason today that children of the poor and downtrodden are able to have the good things of life and even become leaders in their societies. The Elites of today have used their positions to deny the children of the masses the oppurtunity they need to obtain education through implementation of anti-people policies. They have also succeeded in segragating our societies through provision of different schools for the poor and rich from primary schools to universities as their ways will never cross in seeking for knowledge and the quality of jobs after school.
Unemployment also remains one of the problems affecting the Nigerian masses. The trade they are into is congested due to the number of those involved in the trade such as barbers, okada riders, petty trading, selling of recharde cards, labourers e.t.c and they cannot even satisfy their basic needs of day to day living. Due to non availability of power supply which has led to closure of many industries, Nigerian masses have been sent into labour market. Even those employed presently in public and private sector are not comfortable as they can lose their jobs any time in the name of reforms.
The Nigerian masses' votes no longer have any value as those they elect are different from those declared as winners.During election period political , traditional and religious leaders summon the masses to go out enmass to cast their votes, which sermon they oblige to as masses do come out enmass , men and women, to cast their votes. Unfortunately the elections are often rigged and those leaders will come back and lecture them that power belongs to the Almighty! Due to the behaviour of votes stealers and manipulators the masses are now having a second though on future elections as they would not want their times to be wasted.
For a very long time to come Nigerian masses will be taken for a ride as far as they cannot distinquish between justice , tribalism and sectionalism. The elites use the tricks of power shift and rotation to continue to confuse the masses as they mostly have one common agenda of protecting their political class and their intrests.
If Nigerians will allow themselves to be deceived with the issue of return of power to their region or those they share the same faith affiliation with, even if they came through the back door closing their eyes to their ability and capability to lead the nation , it will take a long time for us to have dedicated leaders.
The Nigerian constitution is clear on what are the rights of the Nigerian people , the Nigerian masses should not allow their rights to be infringed on and be turned into second class citizens in their own country. The Nigerian masses should never believe in the propaganda spread that things will never be alright in their country. That there will never be a free and fair election, that corruption is in their blood, that those in authority cannot be quetioned e.t.c. The masses should believe that things will one day be better in their country and they should collectively strive toward this attainment.
It is well known that the Nigerian problem lies in lack of dedicated and good leadership. Any day they are lucky to have a leadership with people's intrest and concern at heart, a focussed leader that attains power legitimately, fearless and not a cohort or errand , surely the country will be on the path of progress and greatness.
Tricks used by the political elites should be understand by the masses as they (the masses) are to be discouraged from democratic process so that they can have a free hand to do whatever they want. The masses should come out enmass during future elections and try to make sure that their votes are counted as they are as it happenned in some states during previous elections . If they refuse to come out to cast their votes in future elections, they should be ready to continue to live under civilian dictatorship in the guise of democratic governance.
It is a duty on all Nigerians to ensure that we have good governance. If they allow themselves to be bought with as little as two hundred naira and some toilet soaps, they are not being fair to their contry. All over the world countries are fast developing especially those with petroleum resources, where food stuffs of the common masses are rice, milk and chicken. But in our own Nigeria with all the billions of dollars gotten from petroleum products , food stuffs like gari, amala and tuwo are not guarentteed three times a day. our politicians lack development ideas to lead our country to greatness, as building of water wells , drainages and distribution of motocycles are achievements they can boast of while in office.
Oh yeah the Nigerian masses when shall you strive for your nation to attain the greatness it deserves in the comity of nations ?
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Thursday, 8 May 2008
Shekaru 60 na mulkin PDP: Zancen Ogulafor da kanshin gaskiya
Yerima Vincent Ogulafor , Shugaban jam’iyyar PDP na kasa a kwanananan ya sanar da yan Nijeriya cewa jam’iyyar sa zata mulki Nijeriya na tsawon shekaru 60. Zancen na Ogulafor ya janyo masa suka daga masoya bin tsarin dimokaradiyya na hakika, sannan cikin zantuttukan nasa ya nemi da Nijeriya ta kasance kasa mai bin tafarkin jam’iyya guda daya rak.
Jam’iyyar PDP ta saba da aikata wasu abubuwa daya sabawa tsarin dimokaradiyya. Kuma abin abin mamaki shine yanda suke son abubuwa su kasance haka nan yake kasancewa ko ana so ko ba’aso. Kafin tsohon Shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya kamala wa’adin sa na farko, tsohon hambareren shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar ta PDP Cif Tony Anenih yayi shelar cewa babu gurbi ga wani sabanin Obasanjo dake da niyyar zama a fadan mulkin kasa ta “Aso Rock” . Haka zancen ya kasance inda PDP suka tabbatar wa yan Nijeriya cewa babu gurbi a fadar Aso Rock , kuma abubuwan da suka faru bayan haka a yau ya zama tarihi.
Obasanjo da kansa shima a lokacin yakin neman zaben 2007 ya fadi cewa zaben na 2007 zabe ne na “ko a mutu ko ayi rai”, kuma tabbas sun tabbatar wa yan Nijeriya cewa zaben na 2007 na a mutu ko ayi rai ne domin har yanzu kasar da yan kasar basu gama farfadowa da irin mamayan da PDP tayi masu ba. Koda kotunan zabe sun soke wasu zabubbukan na jam’iyyar PDP , jam’iyyar ta bayyana niyyar ta na ganin cewa yan takarar ta da aka soke zaben su, su zata sake tsayarwa dan su koma kan mukaman su, jam’iyyar ta tabbatar da haka a zaben da aka sake a jihohin Kogi da Adamawa.
Wai shin me yasa jam’iyyar PDP ke samun yadda take so ne a kullum? Shin korafe-korafen da yan Nijeriya keyi kan jam’iyyar PDP da yanda ta keta hurumin zabe a zaben 2007 da gaske suke yin ta? Sannan yan Nijeriya suna goyon bayan jam’iyyar PDP ne da yasa ita kadai ce jam’iyyar da ta wasu a ko’ina cikin kasa? Shin gwamnatin PDP ta aiwatar da ayyukan cigaban kasa ne a tsawon shekaru 9 da har yasa yan Nijeriya ke son baiwa jam’iyyar goyon bayan har na shekaru 51 masu zuwa? Lallai yanda al’amurra ke tafiya da kyar in PDP basu yi shekaru 60 suna mulki ba, sai dai in bisa hanya yan Nijeriya sun farga da sanin hakkin su na hakika a tsarin demokaradiyya da kuma samun dammar kidaya kuri’oin su kamar yadda suke.
A yanzu haka jam’iyyar ta shafe shekaru 8 tana mulki. A yanzu kuma Shugaba Umaru Musa Yar’adua ya shafe shekara 1 cikin 4 na mulkin sa a zangon farko (mance da zancen shari’ar dake gaban kotun koli), yayin da zai kamala wa’adin sa na farko jam’iyyar PDP zata ta shafe shekaru 12 tana mulki. Kuma da alamun cewa Shugaba Yar’adua zai ci moriyar gyaran kudin mulkin kasar nan inda kila ayi zancen maida wa’adin mulki zuwa zango guda na tsawon shekaru biyar ko shida , sannan dokar ta fara aiki a shekarar 2011, in ka lissafa shekaru biyar ko shida PDP zata shafe shekaru 17 ko 18 tana mulki.
Kamar yadda aka saba in Shugaba Yar’adua ya kamala wa’adin sa na zangon farko sau biyu(?) sai mulki ya koma kudu kamar yadda Obasanjo ya aiwatar a aikace. Mataimakin Shugaban kasa , Jonathan Goodluck na jira inda shima inda rabon sa ya shafe shekaru 8 a wa’adin zango biyu ko shekaru 5 ko 6 a wa’adi guda a inda a shekarar 20….., PDP zata shafe shekaru kusan 30 ko fiye tana mulki.
Zancen da Ogulafor yayi na samun tsarin jam’iyya daya rak na bisa hanya saboda jam’iyyun da ake kira na adawa a yau sun zama masu fuska biyu kuma yan amshin shatar jam’iyyar PDP . Babbar jam’iyyar adawa ta ANPP a yau ta sami kanta a halin tsaka mai wuya inda ya’yan jam’iyyar nata tururuwan fita daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar PDP, wasu kuma sun raba kafa suna makale a kan Katanga kamar gizago. Gwamna Ali Modu Sheriff na jihar Barno , ya bayyanawa Shugaba Yar’adua gaba da gaba cewa in har kotu ta soke zaben sa , to shi da magoya bayan sa zasu yiwa Yar’adua yakin neman zabe . Shi kuma tsohon gwamnan jihar Zamfara Sanata Ahmed Sani, Yeriman Bakura, cewa yayi yana da burin ya mulki Nijeriya , kuma ta shiga jam’iyyar PDP kawai ne zai iya cimma burin sa. Shi kuma Gwamna Isa Yuguda na jihar Bauchi nata kaiwa da komowa domin ganin ya auri diyar Shugaba Yar’adua, in ya cimma burin sa to da wuya ya kasance cikin yan adawa suna adawa da sirikin sa.
Jihohin Kano da Zamfara da suka kasance a sashin Arewa maso yamma shiyyar da Shugaba Yar’adua ya fito , tabbas PDP zata so ta kafa gwamnatoci a jihohin . Ta bangaren jihar Zamfara , tuni Yerima yayi alkawarin komawa jam’iyyar PDP dashi da jama’ar sa . Amma a bangaren Jihar Kano sai da yan dabaru, kuma tuni abubuwa na nuni ga irin rawar da Gwamna Ibrahim Shekarau zai so ya taka bayan ya bar mulki a shekarar 2011. Da alamu Gwamna Shekarau zai so ya taka rawa a siyasar tsakiya kamar yanda takwarorin sa a da gwamnoni sannan a yanzu sanatoci wato Saminu Turaki da Adamu Aliero . Magoya bayan Shekarau tuni suka mika amincewar su da goyon bayan su game da yadda Yar’adua ke tafiyar da kasar nan bisa ayyukan cigaba , sannan labarai nata yawo kan cewa Shekarau da Yar’adua “abokai ne na makaranta” a jami’ar Ahmadu Bello ta Zaria, kuma matan su aminan juna ne, shi yasa ma matar Shekarau tana cikin sahun farko da suka fara zuwa yiwa Yar’adua murna bayan hukumar zabe tace shine ya lashe zaben 2007.
Ta bagaren jam’iyyar A.C tuni ta dare gida biyu da masu son shiga gwamnatin hadin kan kasa da masu adawa. Kuma tuni gaggan jam’iyyar keta ficewa suna komawa jam’iyyar PDP kamar su Alhaji Abubakar Rimi da Alhaji Ghali Umar Na’abba.
Inda gaske yan Nijeriya suke na son bin tsarin dimokaradiyya to da jan aiki a gaban su . A matakin farko yan Nijeriya na bukatar zabe na gaskiya a inda za’a kidaya kuri’oin su kamar yadda suke. Tsarin dimokaradiyya ya ginu ne bisa wakilci na hakika da shugabanci na gari. Magudi da murdiyar zabe da dankara wa jama’a wanda bashi suka zaba ba yayi nesa da hakikanin tsarin dimokaradiyya na gaskiya. In za’a gudanar da zabe na gaskiya yan Nijeriya basu damu ba in jam’iyyar ta PDP zata shafe shekaru 1,000 tana mulki ba wai ma shekaru 60 da Ogulafor ke fadin zasu yi ba.
Yan Nijeriya na bukatar jam’iyyun adawa na gaskiya wadanda zasu jajirce wajen adawa na gaskiya , ba wai jam’iyyun adawa dake amfani da dammar su domin cinikayya da jam’iyya mai mulki ba dan biyan bukatun kansu ba
Hazawassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Jam’iyyar PDP ta saba da aikata wasu abubuwa daya sabawa tsarin dimokaradiyya. Kuma abin abin mamaki shine yanda suke son abubuwa su kasance haka nan yake kasancewa ko ana so ko ba’aso. Kafin tsohon Shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya kamala wa’adin sa na farko, tsohon hambareren shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar ta PDP Cif Tony Anenih yayi shelar cewa babu gurbi ga wani sabanin Obasanjo dake da niyyar zama a fadan mulkin kasa ta “Aso Rock” . Haka zancen ya kasance inda PDP suka tabbatar wa yan Nijeriya cewa babu gurbi a fadar Aso Rock , kuma abubuwan da suka faru bayan haka a yau ya zama tarihi.
Obasanjo da kansa shima a lokacin yakin neman zaben 2007 ya fadi cewa zaben na 2007 zabe ne na “ko a mutu ko ayi rai”, kuma tabbas sun tabbatar wa yan Nijeriya cewa zaben na 2007 na a mutu ko ayi rai ne domin har yanzu kasar da yan kasar basu gama farfadowa da irin mamayan da PDP tayi masu ba. Koda kotunan zabe sun soke wasu zabubbukan na jam’iyyar PDP , jam’iyyar ta bayyana niyyar ta na ganin cewa yan takarar ta da aka soke zaben su, su zata sake tsayarwa dan su koma kan mukaman su, jam’iyyar ta tabbatar da haka a zaben da aka sake a jihohin Kogi da Adamawa.
Wai shin me yasa jam’iyyar PDP ke samun yadda take so ne a kullum? Shin korafe-korafen da yan Nijeriya keyi kan jam’iyyar PDP da yanda ta keta hurumin zabe a zaben 2007 da gaske suke yin ta? Sannan yan Nijeriya suna goyon bayan jam’iyyar PDP ne da yasa ita kadai ce jam’iyyar da ta wasu a ko’ina cikin kasa? Shin gwamnatin PDP ta aiwatar da ayyukan cigaban kasa ne a tsawon shekaru 9 da har yasa yan Nijeriya ke son baiwa jam’iyyar goyon bayan har na shekaru 51 masu zuwa? Lallai yanda al’amurra ke tafiya da kyar in PDP basu yi shekaru 60 suna mulki ba, sai dai in bisa hanya yan Nijeriya sun farga da sanin hakkin su na hakika a tsarin demokaradiyya da kuma samun dammar kidaya kuri’oin su kamar yadda suke.
A yanzu haka jam’iyyar ta shafe shekaru 8 tana mulki. A yanzu kuma Shugaba Umaru Musa Yar’adua ya shafe shekara 1 cikin 4 na mulkin sa a zangon farko (mance da zancen shari’ar dake gaban kotun koli), yayin da zai kamala wa’adin sa na farko jam’iyyar PDP zata ta shafe shekaru 12 tana mulki. Kuma da alamun cewa Shugaba Yar’adua zai ci moriyar gyaran kudin mulkin kasar nan inda kila ayi zancen maida wa’adin mulki zuwa zango guda na tsawon shekaru biyar ko shida , sannan dokar ta fara aiki a shekarar 2011, in ka lissafa shekaru biyar ko shida PDP zata shafe shekaru 17 ko 18 tana mulki.
Kamar yadda aka saba in Shugaba Yar’adua ya kamala wa’adin sa na zangon farko sau biyu(?) sai mulki ya koma kudu kamar yadda Obasanjo ya aiwatar a aikace. Mataimakin Shugaban kasa , Jonathan Goodluck na jira inda shima inda rabon sa ya shafe shekaru 8 a wa’adin zango biyu ko shekaru 5 ko 6 a wa’adi guda a inda a shekarar 20….., PDP zata shafe shekaru kusan 30 ko fiye tana mulki.
Zancen da Ogulafor yayi na samun tsarin jam’iyya daya rak na bisa hanya saboda jam’iyyun da ake kira na adawa a yau sun zama masu fuska biyu kuma yan amshin shatar jam’iyyar PDP . Babbar jam’iyyar adawa ta ANPP a yau ta sami kanta a halin tsaka mai wuya inda ya’yan jam’iyyar nata tururuwan fita daga jam’iyyar zuwa jam’iyyar PDP, wasu kuma sun raba kafa suna makale a kan Katanga kamar gizago. Gwamna Ali Modu Sheriff na jihar Barno , ya bayyanawa Shugaba Yar’adua gaba da gaba cewa in har kotu ta soke zaben sa , to shi da magoya bayan sa zasu yiwa Yar’adua yakin neman zabe . Shi kuma tsohon gwamnan jihar Zamfara Sanata Ahmed Sani, Yeriman Bakura, cewa yayi yana da burin ya mulki Nijeriya , kuma ta shiga jam’iyyar PDP kawai ne zai iya cimma burin sa. Shi kuma Gwamna Isa Yuguda na jihar Bauchi nata kaiwa da komowa domin ganin ya auri diyar Shugaba Yar’adua, in ya cimma burin sa to da wuya ya kasance cikin yan adawa suna adawa da sirikin sa.
Jihohin Kano da Zamfara da suka kasance a sashin Arewa maso yamma shiyyar da Shugaba Yar’adua ya fito , tabbas PDP zata so ta kafa gwamnatoci a jihohin . Ta bangaren jihar Zamfara , tuni Yerima yayi alkawarin komawa jam’iyyar PDP dashi da jama’ar sa . Amma a bangaren Jihar Kano sai da yan dabaru, kuma tuni abubuwa na nuni ga irin rawar da Gwamna Ibrahim Shekarau zai so ya taka bayan ya bar mulki a shekarar 2011. Da alamu Gwamna Shekarau zai so ya taka rawa a siyasar tsakiya kamar yanda takwarorin sa a da gwamnoni sannan a yanzu sanatoci wato Saminu Turaki da Adamu Aliero . Magoya bayan Shekarau tuni suka mika amincewar su da goyon bayan su game da yadda Yar’adua ke tafiyar da kasar nan bisa ayyukan cigaba , sannan labarai nata yawo kan cewa Shekarau da Yar’adua “abokai ne na makaranta” a jami’ar Ahmadu Bello ta Zaria, kuma matan su aminan juna ne, shi yasa ma matar Shekarau tana cikin sahun farko da suka fara zuwa yiwa Yar’adua murna bayan hukumar zabe tace shine ya lashe zaben 2007.
Ta bagaren jam’iyyar A.C tuni ta dare gida biyu da masu son shiga gwamnatin hadin kan kasa da masu adawa. Kuma tuni gaggan jam’iyyar keta ficewa suna komawa jam’iyyar PDP kamar su Alhaji Abubakar Rimi da Alhaji Ghali Umar Na’abba.
Inda gaske yan Nijeriya suke na son bin tsarin dimokaradiyya to da jan aiki a gaban su . A matakin farko yan Nijeriya na bukatar zabe na gaskiya a inda za’a kidaya kuri’oin su kamar yadda suke. Tsarin dimokaradiyya ya ginu ne bisa wakilci na hakika da shugabanci na gari. Magudi da murdiyar zabe da dankara wa jama’a wanda bashi suka zaba ba yayi nesa da hakikanin tsarin dimokaradiyya na gaskiya. In za’a gudanar da zabe na gaskiya yan Nijeriya basu damu ba in jam’iyyar ta PDP zata shafe shekaru 1,000 tana mulki ba wai ma shekaru 60 da Ogulafor ke fadin zasu yi ba.
Yan Nijeriya na bukatar jam’iyyun adawa na gaskiya wadanda zasu jajirce wajen adawa na gaskiya , ba wai jam’iyyun adawa dake amfani da dammar su domin cinikayya da jam’iyya mai mulki ba dan biyan bukatun kansu ba
Hazawassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
KALUBALEN DAKE GABAN HUKUMAR FRSC
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (Federal Road Safety Commission)a bana ta cika shekaru ashirin da kafuwa . an dai kafa hukumar FRSC a lokacin mulkin Janar Ibrahim Babangida , dan ta sa ido kan tabbatar da bin dokokin hanya a kan kanana da manyan hanyoyin mu da baiwa hukumomi shawarwari kan halin da hanyoyin suke ciki , kuma inda bukatar gyara, su sanar a gyara. Suna kuma wayar da kan direbobi da sauran jama’a kan alfarnun bin dokokin hanya. Hukumar ta FRSC tayi rawar gani duk da matsalolin da take fuskanta na kunen kashi daga direbobi da kuma kasa aiwatar da shawarwarin da take bayarwa ga hukumomi kan yanayin da hanyoyi kasar ke ciki.
Kasantuwar hadurra na abubuwan hawa na kan gaba cikin jerin abubuwan dake kashe bil adama , inda itace ta tara a jerin annobar dake shekawa da mutane lahira , inda take sanadiyar mutuwan mutane a kalla miliyan daya da dubu dari biyu a shekara a kasashen duniya tare da kusan mutane miliyan hamsin dake samun raunuka.Kuma masana a fegen na ganin cewa in ba’a dauki mataki ba nan da shekarar 2020 hadurra na iya sanadiyar zama annoba ta uku da zata rika hallaka bil adama a duniya.
Matsalar hadurran abubuwan hawa ta sanya a yau da kyar ka sami wani dan Nijeriya da wani nasa bai taba gamuwa da hatsari ba wala ya rasa ransa ko ya sami rauni ko kuma ya tsallake rijiya da baya ba. Amma me yasa har yanzu matsalar dada karuwa yake duk da kokarin da hukumar FRSC keyi? Duk da cewa hanyoyin mu a yau basu da cikaken inganci, bai isa ace rashin kyawun hanyoyin kawai ke janyo yawan hadurra ba. Akwai matsaloli kamar tukin ganganci da gudu fiye da kima da kazamin lodi dake sa karuwan hadurra a kan hanyoyin mu. Sannan uwa uba sakacin hukumomi wajen ganin cewa ana bin dokokin hanya kamar yadda ya kamata.
Shin zamu cigaba ne da zuba ido karfen nasara nata kashe mana mutane saboda sakaci da rashin kula? Zamu cigaba da zuba ido ne wasu yan kunan bakin wake dan suna rike da sitari suna jefa rayukan mu cikin hatsari ? Kuma a yaushe zamu daina yarda wasu suna fakewa da kaddara bayan sun cuche mu dan rashin kula da ganganci ?
Mafi hatsari cikin mutanen dake zirga-zirga bisa hanyoyin mu sune direbobin manyan motoci daga tirela zuwa tifofi da direbobin motocin haya daga bas zuwa direbobin kananan motoci da yan achaba. A kullum kabi manyan hanyoyi sai ka tarar da hatsari wanda ke sanadiyar mutuwan jama’a . A yau in tafiya ta kama ka , to kana kan siradin mutuwa saboda halin masu tuki a kan hanyoyin mu.
Daya daga cikin sakacin hukumar FRSC itace na kasa aiwatar da dokokin hanya kamar yadda ya kamata. Wai shin ina jami’an hukumar ta FRSC suke inda kusan dukkan motocin haya dake zirga-zirga a cikin gari da masu dogon tafiya sun maida mugun lodi ko overload kamar haka dama can ya kamata a rika lodi. Duk motocin haya a yau daga bas-bas zuwa kananan motoci suna loda mutane kamar dabbobi a inda zaka tarar da karamar mota daya kamata mutane uku su zauna a baya za’a loda mutum hudu ko biyar, sannan a gaba daya kamata direba da mutum daya zasu zauna sai ka tarar an loda mutum biyu ko uku bayan shi direban !Sannan har a cikin boot suke loda fasinjoji. Balle yan bas da zasu loda mutane har kan inji , ga kaya an lafta a baya da kan motar . Manyan motoci kam kamar su Roka abun ba’a cewa komai domin ga kaya an loda har can koli sannan ga mutane da dabbobi a can koli bisa kaya.
In harda gaske hukumar FRSC keyi na da’awar suna ganin ana bin dokokin hanya to ya zama tilas , ba sani ba sabo su rika tabbatar da cewa ana bin dokokin hanya. Sannan su tabbatar da cewa duk wanda ya karya dokan hanya to lallai ya fuskanci hukunci mai tsanani. Kuma su rika bincike kan musabbabin hatsari, sannan in aka sami direba da laifin tukin ganganci ko kazamin gudu ko sakaci da sauran su to su tabbatar da cewa doka tayi aiki a kansa da kuma soke lasisin tukin sa na har abada. Inda dokokin su keda nakasu sai su nemi gyaran fuska ga dokokin dan ya basu dammar yin aikin su kamar yadda ya kamata.
Sannan al’umma nada rawa na musamman da zasu taka wajen ganin cewa an sami raguwar hadurra a hanyoyin mu , musamman Malaman addini wajen fayyace wa mabiya bin hakkin haddi . Duk yayin da aka sami wani yayi tukin ganganci ko sakacin daya kai ga rasa rayuwa ko rayuka sai kaji ance wai an yafe! Lallai a wayar da kan jama’a kan muhimmancin bin haddi wato su bi kadin hakkin su. Sannan su daina tsuke bakunan su yayin da dan kunan bakin waken kan sitari zai kaisu ga halaka suna ji suna gani , da kai koken su ga hukumomi kan mai wannan mugun hali.
Hukumar FRSC nada jan aiki a kansu na kare rayuwa da dukiyoyin yan kasa daga hannun mugayen mutane dake fakewa da sitari su hallaka yan kasa. Suna kuma da bukatar tallafi kamar yanda sauran hukumomin tsaro ke samu daga gwamnatocin jihohi da kananan hukumomi da kamfanoni masu zaman kansu da sauran al’umma . Dukkan yan kasa ya kamata su tallafa wa hukumar FRSC domin ganin cewa an sami saukin samun marayu da masu takaba da nakasassu saboda kunnen kashi da mugun hali na wasu marasa tunani da rashin imani da rashin kan gado dan kawai suna tuki a kan hanyoyin mu.
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Kasantuwar hadurra na abubuwan hawa na kan gaba cikin jerin abubuwan dake kashe bil adama , inda itace ta tara a jerin annobar dake shekawa da mutane lahira , inda take sanadiyar mutuwan mutane a kalla miliyan daya da dubu dari biyu a shekara a kasashen duniya tare da kusan mutane miliyan hamsin dake samun raunuka.Kuma masana a fegen na ganin cewa in ba’a dauki mataki ba nan da shekarar 2020 hadurra na iya sanadiyar zama annoba ta uku da zata rika hallaka bil adama a duniya.
Matsalar hadurran abubuwan hawa ta sanya a yau da kyar ka sami wani dan Nijeriya da wani nasa bai taba gamuwa da hatsari ba wala ya rasa ransa ko ya sami rauni ko kuma ya tsallake rijiya da baya ba. Amma me yasa har yanzu matsalar dada karuwa yake duk da kokarin da hukumar FRSC keyi? Duk da cewa hanyoyin mu a yau basu da cikaken inganci, bai isa ace rashin kyawun hanyoyin kawai ke janyo yawan hadurra ba. Akwai matsaloli kamar tukin ganganci da gudu fiye da kima da kazamin lodi dake sa karuwan hadurra a kan hanyoyin mu. Sannan uwa uba sakacin hukumomi wajen ganin cewa ana bin dokokin hanya kamar yadda ya kamata.
Shin zamu cigaba ne da zuba ido karfen nasara nata kashe mana mutane saboda sakaci da rashin kula? Zamu cigaba da zuba ido ne wasu yan kunan bakin wake dan suna rike da sitari suna jefa rayukan mu cikin hatsari ? Kuma a yaushe zamu daina yarda wasu suna fakewa da kaddara bayan sun cuche mu dan rashin kula da ganganci ?
Mafi hatsari cikin mutanen dake zirga-zirga bisa hanyoyin mu sune direbobin manyan motoci daga tirela zuwa tifofi da direbobin motocin haya daga bas zuwa direbobin kananan motoci da yan achaba. A kullum kabi manyan hanyoyi sai ka tarar da hatsari wanda ke sanadiyar mutuwan jama’a . A yau in tafiya ta kama ka , to kana kan siradin mutuwa saboda halin masu tuki a kan hanyoyin mu.
Daya daga cikin sakacin hukumar FRSC itace na kasa aiwatar da dokokin hanya kamar yadda ya kamata. Wai shin ina jami’an hukumar ta FRSC suke inda kusan dukkan motocin haya dake zirga-zirga a cikin gari da masu dogon tafiya sun maida mugun lodi ko overload kamar haka dama can ya kamata a rika lodi. Duk motocin haya a yau daga bas-bas zuwa kananan motoci suna loda mutane kamar dabbobi a inda zaka tarar da karamar mota daya kamata mutane uku su zauna a baya za’a loda mutum hudu ko biyar, sannan a gaba daya kamata direba da mutum daya zasu zauna sai ka tarar an loda mutum biyu ko uku bayan shi direban !Sannan har a cikin boot suke loda fasinjoji. Balle yan bas da zasu loda mutane har kan inji , ga kaya an lafta a baya da kan motar . Manyan motoci kam kamar su Roka abun ba’a cewa komai domin ga kaya an loda har can koli sannan ga mutane da dabbobi a can koli bisa kaya.
In harda gaske hukumar FRSC keyi na da’awar suna ganin ana bin dokokin hanya to ya zama tilas , ba sani ba sabo su rika tabbatar da cewa ana bin dokokin hanya. Sannan su tabbatar da cewa duk wanda ya karya dokan hanya to lallai ya fuskanci hukunci mai tsanani. Kuma su rika bincike kan musabbabin hatsari, sannan in aka sami direba da laifin tukin ganganci ko kazamin gudu ko sakaci da sauran su to su tabbatar da cewa doka tayi aiki a kansa da kuma soke lasisin tukin sa na har abada. Inda dokokin su keda nakasu sai su nemi gyaran fuska ga dokokin dan ya basu dammar yin aikin su kamar yadda ya kamata.
Sannan al’umma nada rawa na musamman da zasu taka wajen ganin cewa an sami raguwar hadurra a hanyoyin mu , musamman Malaman addini wajen fayyace wa mabiya bin hakkin haddi . Duk yayin da aka sami wani yayi tukin ganganci ko sakacin daya kai ga rasa rayuwa ko rayuka sai kaji ance wai an yafe! Lallai a wayar da kan jama’a kan muhimmancin bin haddi wato su bi kadin hakkin su. Sannan su daina tsuke bakunan su yayin da dan kunan bakin waken kan sitari zai kaisu ga halaka suna ji suna gani , da kai koken su ga hukumomi kan mai wannan mugun hali.
Hukumar FRSC nada jan aiki a kansu na kare rayuwa da dukiyoyin yan kasa daga hannun mugayen mutane dake fakewa da sitari su hallaka yan kasa. Suna kuma da bukatar tallafi kamar yanda sauran hukumomin tsaro ke samu daga gwamnatocin jihohi da kananan hukumomi da kamfanoni masu zaman kansu da sauran al’umma . Dukkan yan kasa ya kamata su tallafa wa hukumar FRSC domin ganin cewa an sami saukin samun marayu da masu takaba da nakasassu saboda kunnen kashi da mugun hali na wasu marasa tunani da rashin imani da rashin kan gado dan kawai suna tuki a kan hanyoyin mu.
Haza Wassalam
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Tuesday, 29 April 2008
60 Years of PDP rule : Ogulafor may be right
Prince Vincent Ogulafor, the present chairman of ruling People's Democratic Party (PDP), recently informed Nigerians that his party will rule Nigeria for sixty years. This outburst by the PDP's boss led to series of comdemnation by true democrats, as he even canvassed for one party state, which indirectly means that only PDP should be the party for Nigerians.
The PDP is used to such undemocratic tendencies which they always tend to have their way by hook or crook. Before the end of first tenure of former President Olusegun Obasanjo, Chief Tony Anenih the ousted former Chairman of PDP's Board of Trustees was quoted as saying there will be no vacancy in Aso Rock. Really the party proved to Nigerians that indeed there was no vacancy in Aso Rock as they bulldozed their way into Aso Rock and the rest is now history.
Former President Olusegun Obasanjo also declared the 2007 election as do or die affair and indeed it was do or die as Nigerians have not yet fully recovered from the PDP's onslaught on their country's democracy . Even as elections have been annuled , the party has made it clear that its candidates that had their elections annuled will return to their various offices as it has done in all the bye-elections conducted all over the country. The PDP demostrated this in Kogi and Adamawa States.
Why is it that the PDP always has it ways ? And are Nigerians really sincere with their complaints of PDP's bastardising the nation's democratic process as witnessed during the 2007 elections ? Are Nigerians really supporters of the PDP as the PDP seems to be the only party spread nationally ? Has the PDP performed so well in the last nine years that Nigerians will continue to support the party for the next 51 years as claimed by Ogulafor ? Really the way things are moving the ruling PDP will definately rule for 60 years except when , along the line , Nigerians have become really councious and believed in true democracy , when their votes are really counted.
As said earlier, the way things are moving, the party will rule for 60 years. Already the party had 8 years in it's kitty. President Umaru Musa Yar'adua has 1 year already out of his four years first tenure ( forget about the case before the supreme court). When he completed the first four years, by then PDP has 12 years in it's kitty. President Yar'adua will definately benefit by the out come of the nation's constitutional review as five or six- year single term may be adopted in the amended constitution which may be effective from 2011. If you add 12 years to five or six years by then PDP will have 17 0r 18 years in it's kitty.
As usual when President Yar'adua completed his first two terms (?), power will shift as it has been done (thanks to Obasanjo) to South and guess Vice President Jonarthan Goodluck will be waiting and with all the luck in this world he will enjoy his first single term or two and by 20.... PDP will have almost thirty or even above in it's kitty.
Already we are heading towards a one-party state as canvassed by Ogulafor . The opposition parties are janus faced as they are outdoing one another on the extention of the ruling PDP . Also the biggest party after PDP , the ANPP , is fast dismantling as it's key players are rushing enmass to join the PDP or sitting on the fence for the time been. Governor Ali Modu Sheriff had already declared that if President Yar'adua's election is annuled by the courts he and his supporters will definately support, work and vote for Yar'adua. As for former governor of Zamfara state , Senator Sani Ahmed , Yeriman Bakura , has said , he wants to be Nigerian President and the only party that he can contest on it's platform to realise his ambition is the PDP. As for Governor Isa Yuguda of Bauchi state when he fulfills his desire of marrying one of Mr President daughters he can't be in the opposition against his Father-in- Law.
As for Kano state and Zamfara states that happens to be in the North-west , President Yar'adua's zone definately PDP will desire to have them. As for Zamfara state, Yerima has already promised to move to PDP with all his supporters and structures. In the case of Kano State it has to be trickish and already things are slowly manisfesting as Governor Ibrahim Shekarau is concern about his future after leaving office in 2011 as he may want to go national as his former counter-parts former governors and noe Senotors Saminu Turaki and Adamu Aliero . Shekarau's supporters have already endorsed the good works President Yar'adua is doing and there are stories going round that Shekarau and Yar'adua are "School Mates" in Ahmadu Bello University , Zaria, and their wives are best of friends which is the reason why Governor Shekarau's wife was the first "First Lady" to pay solidarity visit after President Yar'adua was declared winner of 2007 elections.
The big names in Action Congress (AC) have decamped enmass to PDP such as Alhaji Abubakar Rimi and Alhaji Ghali Umar Na'abba . The party is also torn between those in support of joining goverment of National unity and those against it .
Nigerians have to decide for their future if they really want true democracy in their country . They deserve free and fair elections , where their votes really count. Democracy is about true representation and good governance . Rigging and imposition of leaders is far away from true democracy . In free and fair elections Nigerians would not mind if the ruling PDP will rule for 1000 years, not even 60 years as speculated by Ogulafor . And Nigerians deserve real opposition parties not those that will continue to compromise the support Nigerians gave them to trade for their selfish and personal gains.
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
The PDP is used to such undemocratic tendencies which they always tend to have their way by hook or crook. Before the end of first tenure of former President Olusegun Obasanjo, Chief Tony Anenih the ousted former Chairman of PDP's Board of Trustees was quoted as saying there will be no vacancy in Aso Rock. Really the party proved to Nigerians that indeed there was no vacancy in Aso Rock as they bulldozed their way into Aso Rock and the rest is now history.
Former President Olusegun Obasanjo also declared the 2007 election as do or die affair and indeed it was do or die as Nigerians have not yet fully recovered from the PDP's onslaught on their country's democracy . Even as elections have been annuled , the party has made it clear that its candidates that had their elections annuled will return to their various offices as it has done in all the bye-elections conducted all over the country. The PDP demostrated this in Kogi and Adamawa States.
Why is it that the PDP always has it ways ? And are Nigerians really sincere with their complaints of PDP's bastardising the nation's democratic process as witnessed during the 2007 elections ? Are Nigerians really supporters of the PDP as the PDP seems to be the only party spread nationally ? Has the PDP performed so well in the last nine years that Nigerians will continue to support the party for the next 51 years as claimed by Ogulafor ? Really the way things are moving the ruling PDP will definately rule for 60 years except when , along the line , Nigerians have become really councious and believed in true democracy , when their votes are really counted.
As said earlier, the way things are moving, the party will rule for 60 years. Already the party had 8 years in it's kitty. President Umaru Musa Yar'adua has 1 year already out of his four years first tenure ( forget about the case before the supreme court). When he completed the first four years, by then PDP has 12 years in it's kitty. President Yar'adua will definately benefit by the out come of the nation's constitutional review as five or six- year single term may be adopted in the amended constitution which may be effective from 2011. If you add 12 years to five or six years by then PDP will have 17 0r 18 years in it's kitty.
As usual when President Yar'adua completed his first two terms (?), power will shift as it has been done (thanks to Obasanjo) to South and guess Vice President Jonarthan Goodluck will be waiting and with all the luck in this world he will enjoy his first single term or two and by 20.... PDP will have almost thirty or even above in it's kitty.
Already we are heading towards a one-party state as canvassed by Ogulafor . The opposition parties are janus faced as they are outdoing one another on the extention of the ruling PDP . Also the biggest party after PDP , the ANPP , is fast dismantling as it's key players are rushing enmass to join the PDP or sitting on the fence for the time been. Governor Ali Modu Sheriff had already declared that if President Yar'adua's election is annuled by the courts he and his supporters will definately support, work and vote for Yar'adua. As for former governor of Zamfara state , Senator Sani Ahmed , Yeriman Bakura , has said , he wants to be Nigerian President and the only party that he can contest on it's platform to realise his ambition is the PDP. As for Governor Isa Yuguda of Bauchi state when he fulfills his desire of marrying one of Mr President daughters he can't be in the opposition against his Father-in- Law.
As for Kano state and Zamfara states that happens to be in the North-west , President Yar'adua's zone definately PDP will desire to have them. As for Zamfara state, Yerima has already promised to move to PDP with all his supporters and structures. In the case of Kano State it has to be trickish and already things are slowly manisfesting as Governor Ibrahim Shekarau is concern about his future after leaving office in 2011 as he may want to go national as his former counter-parts former governors and noe Senotors Saminu Turaki and Adamu Aliero . Shekarau's supporters have already endorsed the good works President Yar'adua is doing and there are stories going round that Shekarau and Yar'adua are "School Mates" in Ahmadu Bello University , Zaria, and their wives are best of friends which is the reason why Governor Shekarau's wife was the first "First Lady" to pay solidarity visit after President Yar'adua was declared winner of 2007 elections.
The big names in Action Congress (AC) have decamped enmass to PDP such as Alhaji Abubakar Rimi and Alhaji Ghali Umar Na'abba . The party is also torn between those in support of joining goverment of National unity and those against it .
Nigerians have to decide for their future if they really want true democracy in their country . They deserve free and fair elections , where their votes really count. Democracy is about true representation and good governance . Rigging and imposition of leaders is far away from true democracy . In free and fair elections Nigerians would not mind if the ruling PDP will rule for 1000 years, not even 60 years as speculated by Ogulafor . And Nigerians deserve real opposition parties not those that will continue to compromise the support Nigerians gave them to trade for their selfish and personal gains.
Shehu Mustapha Chaji
shehuchaji@yahoo.com
Subscribe to:
Comments (Atom)
