Thursday, 6 November 2025
Shugaba Tinubu mutum ne mai tausayi da Jin - Kai ga yan Najeriya
Shugaba Tinubu mutum ne mai tausayi da jin - kai ga yan Najeriya.
Daga Shehu Chaji.
Shugaba Bola Ahmad Tinubu, lokacin da aka zaɓe shi ya fuskanci ƙalubale saboda jarumtakar da ya nuna na cire tallafin man fetur, wanda wasu ƙanana ƙungiyoyi ke samun dubban biliyoyin naira, kuɗaɗen da za a iya amfani da su don bunƙasa tattalin arzikinmu da samar da ababen more rayuwa a ko’ina cikin ƙasa.
Wannan babban matakin yanzu yana haifar da sakamako mai kyau; tattalin arzikin Najeriya yana dawowa kamar yadda aka saba.
Jagorancin tausayi na Tinubu ya bayyana sosai a yadda ya gudanar da jana’izar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari. Bayan sanarwar rasuwar tsohon Shugaba Buhari, Shugaba Tinubu ya umarci Mataimakinsa Kashim Shettima da wasu ministoci su tafi London su kawo gawar.
Shugaba Tinubu ya tsaya tare da iyalan Marigayi Buhari a lokacinsu na wahala. Shi kansa ya tafi Daura ya jagoranci jana’izar. Wannan shi ne karo na farko a tarihin Najeriya da aka ba tsohon Shugaban kasa irin wannan girmamawa.
Lokacin da tsohon Shugaba Shehu Shagari ya rasu kuma Buhari ne yake mulki, gwamnati bata yi masa girmamawa kamar yadda Tinubu ya yi ba.
Mu ɗauka Buhari ne yake mulki yanzu Tinubu ne tsohon Shugaba, shin zai sami irin wannan girmamawa? Shugaba Tinubu ya nuna wa ‘yan Najeriya cewa shi shugaba ne na kowa da kowa.
Ya kamata ‘yan Najeriya su canza tunaninsu game da shugabanci. Su daina kallon shugabanni kawai daga yankin su, masu magana da harshen su ko su ne mabiya addinin su kawai ne za su iya bada shugabanci nagari.
Yayin da Shugaba Tinubu ke jagorantar ƙasa da tausayi, jinƙai, kirki da kulawa ta gaske ga rayuwar ‘yan Najeriya, ya kamata su sake tunani game da shugabanci. Su daina son kai na kabilanci, yankanci da addini, su kuma lura yadda gwamnatin Tinubu ke gina harsashin ƙasa mai ƙarfi da arziki.
Gina ƙasa yana bukatar sadaukarwa, sa’ar ‘yan Najeriya ba su yi asarar rayuka da yawa ba kamar abin da aka samu a China. Nairar mu ta daidaita kuma hauhawar farashin kaya kusan ya tsaya cik. Gwamnatocin Tinubu na biyan albashi a kan lokaci, sabanin wasu ƙasashe kamar Argentina da ba su iya biyan albashin ma’aikatansu.
Domin ƙarfafa ci gaban da aka samu da samun nasara wajen gina Najeriya mai arziki, ‘yan Najeriya su zabi Shugaba Tinubu a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Su guji bari ‘yan siyasa waɗanda suka gaza samar da kyakkyawan shugabanci lokacin da suke mulki su yaudarar da su ta hanyar kabilanci, yankanci da addini.
Najeriya na bukatar Tinubu, wanda jagora ne mai jarumtaka da tausayi, ya jagorance su zuwa Najeriya mai girma kamar mafarkin su.
Amb. Shehu Mustapha Chaji.
Daga Kano.
Kanawa na Godiya Shugaba Tinubu
Kanawa na Godiya Shugaba Tinubu
Daga Shehu Mustapha Chaji.
Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya kasance Shugaba dake so da kaunar Al'ummar Jihar Kano. Wannan kaunar yayi ta nunawa a aikace tun rantsar dashi a shekarar 2023 ta hanyoyi da dama.
Yan kwanaki da rantsar da Gwamnatin Kwankwasiyya a Jihar Kano ta kaddamar da Rusau baji ba gani. Shugaba Tinubu ne yabi hanyoyin diplomasiyya ya kawo karshen mafi munin Rusau a tarihin Jihar Kano.
Bayan nada Tsohon Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje a matsayin Shugaban Jam'iyyar APC na Kasa, Kanawa da dama sun dace da nada su manyan mukaman Gwamnati, saboda yawan wadanda ya nada mukamai daga Jihar Kano sai an zauna an natsu kafin a kawo yawan wadanda suka dace da mukamai a Gwamnatin sa.
Ga Triliyoyin kudade da Gwamnatin Tinubu ke kashewa wajen samar da ayyukan cigaba a Jihar Kano.
Shugaba Tinubu ya dora daga inda Gwamnatin baya ta tsaya kan ayyukan Titin Kano zuwa Kaduna da layin dogo daga Kano zuwa Abuja. Ga kuma layin dogo daga Kano zuwa Maradi.
Akwai ayyukan da ya bayar na by pass da zai kewaye Birnin Kano. Ga titin Kano zuwa Hadejia.
Gwamnatin Shugaba Tinubu ta kuma ware biliyoyin naira dan fadada da gyaran Dam din Tiga da sabbin ayyukan da zasu inganta noman rani da zai samarwa dubban Al'umma ayyukan yi da samun kudin shiga.
Wadannan kadan ne daga ayyukan cigaban Kasa da Shugaba Tinubu keta kwararowa Jihar Kano.
Kamar yanda Engr. Rabiu Suleiman Bichi Shugaban Hukumar Raya Kogunan Hadejia da Jama'are ya sha fada , Hukumar mai shelkwata a Kano an ware masu kudi kusan fiye da ninki biyu in aka kwatanta da ragowar Hukumomin raya Koguna dan kulawa da samar da issashen abinci da kulawa da dama damai da mugudanan Ruwa dan ciyar da yankin Arewa ko Kasa gabaki daya.
Ba'a zancen ta bangaren samar da manyan makarantu kamar a Kabo da Rano duk a Jihar Kano.
Kuma Jihar Kano ta zama shelkwatar Hukumar raya Arewa maso yamma da samar da gudanar da ayyukan cigaba a fannoni daban daban.
Sai kwasam Shugaba Tinubu ya ayyana Gwamnatin sa za ta kashe Naira Tiriliyan daya da rabi don gina layin dogo na zamani domin saukaka harkar sufuri a cikin birnin Kano.
Ayyuka raya kasa da damarmakin da Jihar Kano ke samu karkashin mulkin Shugaba Tinubu da yan Jam'iyyar APC a Jihar Kano zasuyi koyi dasu Engr. Rabiu Suleiman Bichi da Hon Musa Iliyasu Kwankwaso wajen kwakwazon moriyar da Kanawa ke samu karkashin mulkin Shugaba Tinubu da Kanawa da murya daya zasu cewa Shugaba Tinubu ya zarce domin tunda aka dawo mulkin dimokaradiyya daga shekarar 1999 basu taba cin moriyar dimokaradiyya kamar a wannan lokacin na Mulkin Tinubu ba.
Muna fatan Kanawa zasuyi fatali da farfagandar yan adawa na cewa a bar yankin Arewa wajen samar da ayyukan cigaban Kasa.
Koda yake saboda ayyukan cigaba da Shugaba Tinubu keyi da kuma yawan Kanawa dake rike da manyan mukamai yan adawa basu da wani tasiri a Jihar Kano.
Yanda Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Tsohon Shugaban Jam'iyyar APC na Kasa kuma Jagoran Jam'iyyar APC a Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje
ya kawowa Shugaba Tinubu mafi yawan kuri'u a Najeriya har yanzu dakarun sa na siyasa suna nan kuma sun kara yawa da karfi. A kwananan sun sake sake jaddada goyon bayan su ga Shugaba Tinubu.
Darakta Janar na kamfen din Tinubu/Shettima wato Engr. Rabiu Suleiman Bichi na nan da Sarkin Yakin Jam'iyyar APC da Shugaba Tinubu Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso na nan da Shugaban Jam'iyyar APC na Jihar Kano Prince Abdullahi Abbas na nan ga kuma jiga jigan yan Jam'iyyar APC a mataikai daban daban. In dai zancen kuri'u ake to Shugaba Tinubu ya kwantar da hankalin sa domin zai sami ninkin kuri'un daya samu a zaben shekarar 2023.
Kanawa na kara Godiya Shugaba Tinubu da fatan zai karo ayyukan cigaba masu yawa zuwa Jihar Kano.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
Daga Kano.
Tinubu da Ayyukan Cigaban Kasa a Jihohin Arewa
Tinubu da ayyukan cigaban Kasa a jihohin Arewa.
Daga Shehu Mustapha Chaji
A yayin da muke tunkarar zaben shekarar 2027 wasu mutane musamman daga Jam'iyyun adawa suna ta yada farfagandar cewa a karkashin mulkin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ana cutar Arewa wajen samar da ayyukan cigaban Kasa.
In za'a dubi maganganun masu yada wannan farfagandar da ainihin abinda ke kasa to za'a fahimci cewa zarge zargen su basu da tushe bare makama. Duk mai bibiya zai fahimci cewa ayyukan cigaban Kasa da Tinubu keyi a Arewacin Najeriya sunfi na Kudu yawa.
Shugaba Tinubu yana kokarin kwatanta adalci na kokarin ganin cewa kowane yanki a Najeriya na amfana da ayyukan cigaban Kasa.
Yayin ziyarar da Maigirma Shugaban Hukumar Raya Kogunan Hadejia da Jama'are Engr. Rabiu Suleiman Bichi ya kai jihohin Jigawa da Bauchi ya bayyana wasu daga cikin ayyukan cigaban Kasa da Shugaba Tinubu ya samar a jihohin Kano da Jigawa da Bauchi da suke karkashin Hukumar sa. Rabiu Suleiman Bichi yace an kwashe shekaru ashirin da shida ana wahalar samun ruwan sha a Dutse babban Birnin Jihar Jigawa amma zuwan Shugaba Tinubu ya ware biliyan 60 dan samar da ruwa a Dutse da kewaye. Yace tuni Tinubu ya bada naira biliyan 15 da aka fara da cigaban aikin. Yace (Bichi) karkashin Hukumar Raya Kogunan Hadejia da Jama'are kawai Shugaba Tinubu ya sahale a kashe Biliyan 98 domin gyaran Dam din Tiga da Chalawa Gorge Dam da Kalala Dam da Kafin Zaki Dam da ayyukan noman rani na Kafin Ciri da gyara da kula da Hadejia Barrage da samar da sabbin Kadada dubu 6,500 dan inganta noman rani da wasu ayyukan duk a Jihohin Kano da Jigawa da Bauchi.
In jami'an Gwamnati zasuyi koyi da Engr. Rabiu Suleiman Bichi wajen bayyana ayyukan dake Hukumomin su da farfagandar yan adawa bai zaiyi wani tasiri ba.
Akwai ayyukan cigaban Kasa sabbi da wadannan aka cigaba da aikin su karkashin mulkin Shugaba Tinubu. Wadannan suna kadan daga cikin manyan ayyukan cigaban Kasa da akeyi a Arewacin Najeriya:
1. Baban titin Sokoto zuwa Badagry daya ratsa ta jihohin Sokoto da Kebbi da Neja da Kwara mai tsawon kilomita 1068 inda titin zai hade da jihohin dake Kudancin Najeriya.
2. Aikin dasa bututun gas daga Ajaokuta zuwa Abuja da Kaduna da Kano da akafi sani da AKK.
3. Aikin tagwayen hanyoyi mai nisan kilomita 375 da zai ratsa ta jihohin Sokoto da Zamfara da Katsina da Kaduna.
4. Cigaba da aikin titin Jirgin Kasa daga Kano zuwa Kaduna.
5. Cigaba da aikin titin bypass din Lafiya a Jihar Nasarawa.
6. Gina dubban gidaje a jihohin Sokoto da Kebbi da Neja da Kaduna da Binuwai da Zamfara da Kano.
7. Cigaba da aikin titin Abuja zuwa Kaduna da Kano.
8. Cigaba da aikin bypass a gabashin Kano.
9. Aikin titin Maiduguri zuwa Manguno.
10. Aikin titin Cham zuwa Numan (Gombe zuwa Yola).
11. Aikin titin Mil 9 zuwa Oturkpo da Makurdi.
12. Cigaba da aikin titin Abuja zuwa Lokoja.
13. Cigaba da aikin titin Akwanga zuwa Jos da Bauchi da Gombe mai tsawon kilomita 439.
14. Cigaba da aikin titin Kano zuwa Katsina.
15. Gina sabon titin jirgin kasa da zai rika zirga zirga a cikin Birnin Kano
16. Gina sabbin tashoshin mota na zamani a jihohin Kano da Gombe da Kogi.
17. Samar da Hukumomin raya yankin Arewa maso yamma da Arewa ta tsakiya.
18. Aikin tagwayen titi daga Bauchi zuwa Gombe.
19. Gyara da samar da sabbin tituna guda 135 a Abuja.
20. Samar da ruwa sha a Abuja.
21. Samar da ruwan sha a Garin Dutse Jihar Jigawa.
22. Cigaba da aikin titin daya ratsa ta Sahara mai tsawon kilomita 456.
23. Cigaba da aikin samar da tashar lantarki a Gwagalada da zai samar da megawatts 1350.
24. Cigaba da aikin titin Jirgin Kasa daga Kano zuwa Dutse da Maradi.
25. Ayyukan dakatar da zaizayan kasa a kananan Hukumomi 16 a Jihar Kano.
Abubuwan da muka lissafo a sama na daga cikin ayyukan cigaban Kasa da Shugaba Tinubu keyi kusan a koina a Arewacin Najeriya. Wadannan ayyukan cigaban Kasa zasu taimaka wajen bunkasar tattalin arzikin Arewa da Najeriya.
Shugaba Tinubu ya cancanci jinjina dan cigaba da ayyukan cigaban Kasa da ba'a Gwamnatin sa aka fara ba sabanin halayyen yan siyasa in suka karbi mulki na kin karasa ayyukan cigaban Kasa da basu suka kirkiro ba.
Akwai bukatar Gwamnatin Shugaba Tinubu tayi kokarin dakile farfagandar yan adawa ta hanyar jawo yan siyasa irin su Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso da Mai bawa Shugaba Tinubu shawara kan masarautu Malam Abbas Tijjani Hashim dan sanar da Al'umma ire iren ayyukan cigaban Kasa da Shugaba Tinubu keyi musamman a Arewacin Najeriya.
Arewacin Najeriya tabbas na cin moriyar ayyukan cigaban Kasa karkashin mulkin Shugaba Tinubu kuma babu abinda zasu saka masa fiye da sake zaben sa a shekarar 2027.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
Tinubu da Ayyukan Cigaban Kasa a Jihar Kano
Tinubu da ayyukan cigaban Kasa a Jihar Kano
Daga Shehu Mustapha Chaji
Kasancewar Jihar Kano cibiyar Kasuwanci da dimokaradiyya a Arewacin Najeriya na daga cikin dalilan daya sa Shugaban Kasa Alhaji Bola Ahmed Tinubu ke cigaba da baiwa Jihar kulawa ta musamman. Cikin ayyukan cigaban Kasa da Shugaba Tinubu ya sahale ayiwa Jihar Kano a wannan makon sun hada da ware Naira Biliyan 12 dan samar da wutar solar a Asibitin Malam Aminu Kano da zai samar da megawatt bakwai da hakan zai sanya asibitin sauka daga layin lantarki ta kasa.
Ana kuma cigaba da aikin gina bene mai hawa biyar na sashin bayar da kulawar gaggawa (Emergency) a Asibitin. A wannan shekarar kawai Shugaba Tinubu ya sahale a kashe Naira Biliyan 26 a Asibitin Malam Aminu Kano domin maida Asibitin sahun manyan Asibitoci a Afrika.
Karin cibiyoyin da suka amfana da ayyukan cigaban Kasa a Jihar Kano a wannan makon suna hada da :
Jami'ar Bayero da za'a sanya wutar solar megawatt biyar zuwa shida.
Jami'ar Aliko Dangote dake Wudil da za'a sanya wutar solar megawatt hudu.
Asibitin Murtala da za'a sanya wutar solar megawatt uku
Asibitin Nasarawa da za'a sanya wutar solar megawatt uku.
Samar da wutar solar ga wadannan cibiyoyi zai rage musu yawan kudaden da suke kashewa kan lantarki da dizel da kula da Janeretoci da sauran su.
Wasu yan adawa a kullum suna kokarin yada farfagandar cewa babu abinda Shugaba Tinubu yayiwa Jihar Kano na cigaba. Zancen gaskiya akwai ayyukan cigaban Kasa da dama da aka fara ko aka cigaba da aikin su karkashin mulkin Shugaba Tinubu. Kadan daga cikin su sun hada da :
1). Cigaba da aikin gina layin dogo daga Kano zuwa Kaduna.
2). Cigaba da aikin gina dubban gidaje masu sauki a wasu kananan Hukumomin Jihar Kano.
3). Ayyukan gyara dan maida Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano kamar na Kasashen da suka cigaba a duniya.
4). Cigaba da aikin tagwayen titi daga Kano zuwa Kaduna zuwa Abuja.
5). Cigaba da aikin titin Bypass a gabashin Kano.
6). Cigaba da aikin tagwayen titi daga Kano zuwa Katsina.
7). Cigaba da aikin titin Kano zuwa Hadejia.
8). Cigaba da aikin bututun gas (AKK).
9). Aikin Jirgin Kasa na zamani da zai ratsa Birnin Kano.
10) Cigaba da aikin titin jirgin kasa daga Kano zuwa Dutse zuwa Maradi.
11). Kulawa ta musamman kan tsayar da zaizayan kasa a kananan Hukumomi 16 a Jihar Kano.
12). Aikin gina sabbin mugudanan Ruwa daga Dam din Tiga da Dam din Karaye da Dam din Kafin Chiri zuwa Kano ta Kudu dan bunkasa noman rani.
13). Cigaba da aikin tagwayen titi daga Kano zuwa Maiduguri.
14). Cigaba da aikin titin Bypass mai tsawon kilomita 38 a arewacin Kano.
15). Gyara da kara girman Dam din Tiga.
16). Daga matsayin makarantar gaba da sakandare dake Kabo zuwa Jami'ar kimiya da fasaha.
17). Sahalewa a gina Makarantar gaba da sakandare a Rano.
18). Gyara dama damai goma sha shida a Jihar Kano.
19). Aikin gina cibiyar taron kasa da kasa a Yar Gaya.
Saboda takaita bayanai kan ayyukan cigaban Kasa da Shugaba Tinubu keyi a Jihar Kano zamu tsaya a haka.
Kanawa suna ta godiya da jinjina ga Shugaba Tinubu kan yanda yake ta kwararo ayyukan cigaban Kasa a Jihar Kano. Tunda aka dawo mulkin dimokaradiyya a shekarar 1999 Jihar Kano a karon farko ta san ana mulkin dimokaradiyya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kwantar da hankalin sa kan batun zaben shekarar 2027 domin zasu bashi kuri'u kusan miliyan biyu.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
Nigeria, Tinubu and Compassionate Leadership
Nigeria, Tinubu and Compassionate leadership
By Shehu Chaji
President Bola Ahmad Tinubu thought when elected into office faced challenges due to his courageous decision to remove fuel subsidy that some few cartels are making hundreds of billions of naira, monies that can be used for growth of our economy and providing infrastructures all-over the country.
This bold decision is now yielding positive results Nigeria’s economy is returning to normal.
Tinubu’s compassionate leadership was fully exhibited on how he handled the burial of former President Muhammadu Buhari. After the announcement of the death of former President Buhari, President Tinubu directed his Vice President Kashim Shettima and some Ministers to head to London and bring back his corpse.
President Tinubu stood by the family of Late Buhari at their trying period. He personally traveled to Daura to led the funeral rites. This is the first time in Nigeria’s history that a former President was so honored.
When former President Shehu Shagari died and now late Buhari was in charge, his government didn’t honor him near what President Tinubu did.
Let’s assume that Buhari is in charge and Tinubu is the former President, will he receive such honor? President Tinubu proves to Nigerians he’s a leader for all Nigerians.
The Nigerian people should try to change their mindset about leadership. They should stop thinking of only the leaders they speak the same language, came from the same region, practice the same religion etc can provide purposeful leadership.
As President Tinubu is leading the country with compassion, empathy, kindness and a genuine concern for wellbeing of Nigerians, Nigerians should have a second thought on leadership. Let them drop sentiment of tribalism, regionalism, and religious sentiment and access how Tinubu administration is laying down the foundation of a great and prosperous Nigeria.
Nation building requires sacrifices and luckily for Nigerians it didn’t take long and no loss of millions of lives as the case of China. Our Naira is now stable and inflation almost stopped. Governments under Tinubu are paying salaries on due unlike countries that faced challenges similar to Nigeria like Argentina that can’t pay salaries to workers in the country.
To consolidate progress made so far and achieve success in building a prosperous Nigeria, Nigerians should vote for President Tinubu come 2027 Presidential election?
They should not allow politicians that failed to provide good governance when they are in charge deceive them with tribal, regional and religious sentiments.
Nigeria needs Tinubu who is courageous and compassionate leader to led them to the great Nigeria of their dreams.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
writes from Kano.
Tinubu, Kano and Dividends of Democracy
Tinubu, Kano and Dividends of Democracy.
By Shehu Mustapha Chaji
Since the assumption of office the people of Kano state have continue to enjoy special care , regard and concern from President Bola Ahmad Tinubu.
Just few days after Kwankwasiyya led administration was sworn in to power in Kano state their first policy was massive demolitions that the state never witnessed in its history. As tension raised through using diplomatic means President Tinubu ended it and normalcy returned to the ancient city.
After former Governor Dr. Abdullahi Umar Ganduje assumed office as APC National Chairman many indigenes of Kano state were appointed into President Tinubu's government. Due to large numbers of those appointed from Kano state one cannot easily count their numbers.
Tinubu's administration have been spending Trillions of naira to build infrastructures across the state that will led to development and growth of the state.
President Tinubu administration also didn't abandon, cancel or stopped infrastructures works started by previous administrations as it's the tradition with many past governments. Tinubu's administration continues with those works which includes Kano to Kaduna Highway, Kano to Katsina road, Kano to Maiduguri road, Railway from Kano to Abuja and Railway from Kano to Maradi .
The Tinubu administration also ended the long standing dispute delaying the construction of 38 kilometer Kano Northern Bypass and works continues. Also the work from Kano to Hadejia in Jigawa state.
President Tinubu also awarded new contract for rehabilitation and expansion of Tiga Dam to boost Irrigation farming that will provide more jobs and increase income to people of Kano while at the same time providing food security.
These are mentioned some works on infrastructures going on in Kano state.
In areas of providing food security as Engr. Rabiu Suleiman Bichi MD Hadejia Jama'are River Basin Development Authority, Kano have been saying, the River Basin with its headquarter in Kano was allocated the highest amount to help it boost Irrigation farming, protecting of Dams, water channels and opening thousands of Hectres of lands for all season farming that will led to increase of food that can feed the country and even exported.
In area of education, new higher institutions were upgraded to University i.e Kabo and new to be build in Rano. Thousands of students also benefitted from NELFUND to help them study in ease.
Kano state also host the headquarter of North West Development Commission which will help to facilitate development in many areas.
And suddenly Tinubu administration awarded contract for light railway that will cost about 1.5 Trillion naira to turn Kano to world class city.
Kano state under Tinubu administration, the state enjoys building of infrastructures and people from the state appointed into many positions of power. If APC stewards are trumpeting dividends of democracy the state is enjoying like Engr. Rabiu Suleiman Bichi and Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso then by now President Tinubu should not even bother to come to Kano for his re election campaign.
Kano state presently enjoys dividends of democracy under Tinubu administration that the state never witnessed from 1999 after return of democracy.
The people of Kano are aware of propaganda by the opposition that the North is been short changed. But they know it's pure propaganda and that's the reason why the opposition is totally weak in the state. Many infrastructures works are on going and large numbers of those appointed from the state also help in crippling the opposition in Kano state.
Former Governor of Kano state and Chairman of APC Dr. Abdullahi Umar Ganduje got the highest votes in Nigeria to President Tinubu during the 2023 presidential election. His team is still intact and even received main leaders of the opposition NNPP Kwankwasiyya during 2023 election into APC. And just recently the Kano APC endorsed President Tinubu for second term due to great work to make Nigeria great again.
Kano APC is more stronger than APC of 2023 with Dr. Abdullahi Umar Ganduje the leader, the Director General Tinubu/Shettima Campaign Council is on ground, Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso feared by the opposition is on ground, the Kano APC Chairman Prince Abdullahi Abbas and many strong stalwarts of the party are all on ground. The votes President Tinubu will receive from Kano come 2027 will be more than double of votes he received during 2023 presidential election.
The great people of Kano appreciates President Tinubu and hope more infrastructures will be site in the state.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
writes from Kano
Tinubu and Development of Northern Nigeria
Tinubu and Development of Northern Nigeria.
By Shehu Mustapha Chaji
As we approach 2027 election some people especially from the opposition are spreading a lot of propaganda that the administration of President Bola Ahmed Tinubu is sidelining the North in areas of infrastructure and development.
If one cross check and make own research it will reveal that the opposition are lying and surprisingly the North gets more infrastructures compared to the South!
President Tinubu's administration is distributing dividends of democracy to all parts of the country.
During the courtesy visit by Engr Rabiu Suleiman Bichi MD Hadejia Jama'are River Basin Development Authority, Kano to Governors of Bauchi and Jigawa states he enumerated projects approved by President Bola Ahmed Tinubu in those states under his agency. Bichi said, Dutse the capital of Jigawa state after suffering for 26 years lacking portable drinking water, President Tinubu voted N60 billion for Greater Dutse Water Supply Scheme and have so far released more than N15 billion for the on going work. And Just under Hadejia Jama'are River Basin Development Authority, Kano there are projects of about N98 billion for rehabilitation and repairs of Tiga Dam, Challawa Gorge Dam, Kalala Dam, Kafin Zaki Dam, Kafin Ciri Irrigation Project, repairs and maintenance of Hadejia Barrage, creation of 6,500 Hectres for irrigation and so many other projects in Kano, Jigawa and Bauchi States.
If many government officials will inform the public about President Tinubu's projects under their ministries/agencies etc the opposition cannot easily mislead the public.
There are many projects new and on going by President Tinubu's administration. Among this projects in Northern Nigeria are :
1. Sokoto - Badagry Highway that will link Northern and Southern regions from Sokoto, Kebbi, Niger , and Kwara states a 1068 kilometers project.
2. Sokoto - Zamfara - Katsina - Kaduna dual carriageway of 375 kilometers project.
3. On going Ajaokuta - Abuja - Kaduna - Kano (AKK) Gas pipeline.
4. On going Kano - Kaduna Rail line project.
5. On going construction of Lafia Bypass in Nasarawa state.
6. Construction of thousands of Houses in Sokoto, Kebbi , Katsina, Zamfara, Kaduna, Niger, Benue and Kano States.
7. On going construction of Abuja - Kaduna - Kano Expressway.
8. On going construction of Eastern Bypass in Kano state.
9. Maiduguri - Manguno Road.
10. Cham - Numan Road ( Gombe - Yola).
11. 9 Mile - Oturkpo - Makurdi road.
12. On going construction of Abuja - Lokoja Highway.
13. On going 439 kilometers Akwanga - Jos - Bauchi - Gombe Road .
14. On going Kano - Katsina road.
15. Light Railway Kano city.
16. Construction of Bus terminals in Kano, Lokoja and Gombe.
17. Establishment of Development Commissions for Northwest and North Central.
18. Dualization of Bauchi - Gombe Road.
19. About 135 roads constructed or re construction in FCT .
20. Greater Abuja Water Supply Project.
21. Greater Dutse Water Supply Scheme.
22. On going construction of 456 kilometers Trans - Sahara Road .
23. On going construction of Gwagalada Independent power plant that will generate 1350 megawatts.
24. On going construction of Kano - Dutse - Maradi Rail line project.
25. Ecological protection in 16 Local Government Areas of Kano state.
The above are just some of the on projects approved by President Tinubu's administration allover Northern Nigeria. And this projects will led to development of Northern Nigeria is all aspects.
And the North is lucky for having someone as President Tinubu as President of Nigeria! He continues projects not started or initiated by him unlike many of our politicians !
To tackle the opposition misleading the public the government should bring on board vocal politicians like Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso to enlighten the public. And the office of Malam Abbas Tijjani Hashim the President's Senior Special Assistant on Chieftaincy Matters should also be in contacts with our traditional rulers from bottom to top a create awareness ongoing works by President Bola Ahmed Tinubu allover the North.
As the North continues to benefits dividends of democracy under Tinubu's administration the North should reciprocate by massively voting him again come 2027 presidential election.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
writes from Kano.
Tinubu and Development of Kano
Tinubu and Development of Kano .
By Shehu Mustapha Chaji.
Kano state as the centre of commerce and democracy in Northern Nigeria continues to enjoy special privileges from President Bola Ahmed Tinubu. Among the recent approvals given by Tinubu is N12 billion project to install 7 megawatts solar power to Malam Aminu Kano Teaching Hospital (AKTH) and will make the hospital independent of the national grid.
There's also on going five - storey Accident and Emergency and Trauma Center unit being built by President Tinubu's administration. This year alone for the first time in AKTH there are on going projects worth over N26 billion to make the hospital among the best in west Africa.
Other institutions in Kano to benefit from Tinubu's infrastructural development in Kano state recently are :
a) Five to Six megawatts solar power for Bayero University Kano .
b). Four megawatts solar power for Aliko Dangote University of Science and Technology, Wudil.
c). Three megawatts solar power for Murtala Muhammad Hospital.
d). Three mega watts solar power for Nasarawa Hospital.
These solar power projects will help in reducing cost and save more by beneficiary institutions .
As some from the opposition always try to make it look as if there's nothing good Kano is benefitting from Tinubu's administration, we'll list some new and on going projects under Tinubu administration.:
1). On going Kano Rail Project from Kano to Kaduna.
2). On going construction of thousands of affordable houses.
3). Upgrade of Malam Aminu Kano International Airport.
4). On going construction of Kano - Kaduna - Abuja Expressway.
5). On going construction of Kano Eastern Bypass.
6). On going construction of Kano to Katsina Expressway.
7). On going construction of Kano to Hadejia Road.
8). On going AKK Gas pipeline project.
9). Light Railway Kano City.
10). On going construction of Kano - Dutse - Maradi Railway.
11). Ecological protection funds to 16 Local Government Areas of Kano state.
12). Construction of irrigation canals from Tiga, Karaye and Kafin Chiri Dams to revive irrigation system in Kano south.
13). On going construction of Kano - Maiduguri Expressway.
14). On going construction of 38 kilometers Kano Northern Bypass.
15). Rehabilitation and expansion of Tiga Dam.
16). Upgrading of Federal Polytechnic Kabo to Federal University of Science and Technology.
17). Approval for establishment of Federal Polytechnic Rano.
18). Rehabilitation of 16 Dams in Kano state.
19).Building of International Conference Center in Yar Gaya
And many more we didn't list due to lack of space.
The people of Kano state are happy and appreciate President Tinubu's effort in bringing development to the state. Kano state for the first time since 1999 after return to democracy is enjoying massive dividends of democracy.
President Bola Ahmed Tinubu should be calm as Kano will return his kind gesture with more than a million votes come 2027 election.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
wrote from Kano.
Bichi HJRBDA and Tinubu's Renewed Hope Agenda on Food Security
Bichi, HJRBDA and Tinubu's Renewed Hope Agenda on Food Security.
By Shehu Mustapha Chaji
When Engr. Rabiu Suleiman Bichi officially assumed office about seven months ago as the Managing Director (MD) of Hadejia Jama'are River Basin Development Authority, Kano alongside Hon Musa Iliyasu Kwankwaso as Executive Director (ED) Finance, Alhaji Tijjani Isa as Executive Director (ED) Planning and Design, Engr. Baffa Datti Abdulkadir as Executive Director (ED) Engineering and Hajiya Zainab Gamawa as Executive Director (ED) Agricultural Services, they immediately swung into action to fulfill mandate of Hadejia Jama'are which among are development of surface and underground water resources in Kano Jigawa, and Bauchi States.
Their first major achievement so far is their prompt actions to prevent flooding this year. There has been reoccurring flooding of Dams almost every year leading to loss of lives and destruction of crops / properties worth millions of naira.
Rabiu Suleiman Bichi the dedicated , hardworking and workaholic MD of Hadejia Jama'are who recently Gov. Bala Muhammad of Bauchi State said " Rabiu was my colleague when I was minister of FCT and one of the best Directors in FCDA" will immediately respond to report about blockage along the Canals or River by Typha grass. He gives instant approval for repairs and personally visit sites to monitor how work is been done. All staff from whatever locations they are within the jurisdiction of HJRBDA have access to their MD and can call him to inform him daily progress throughout this rainy season. So far Alhamdulillah there's no report of any flooding in Kano, Jigawa and Bauchi States.
Bichi a firm believer in President Bola Ahmed Tinubu's Renewed Hope Agenda on Food Security have been working round the clock to make it a reality.
President Tinubu's gave approval for rehabilitation and expansion of sixteen Dams in Kano state including Tiga, Goje and Kafin Chiri Dams. This rehabilitation will boost irrigation that will directly benefit 30,000 farm families, increase of more than 50,000 acres of farmland, farmers can farm up to three farming cycles and will create more than 300,000 jobs.
Bichi and his team are working tirelessly between Kano, Jigawa and Bauchi making sure there's increase water availability for irrigation to boost production etc. Their declaration of state of emergency on Typha grass helped in stoping flood and farmers getting enough water for their crops.
Some key initiatives under Bichi's leadership include :
1) Agricultural Growth and Youth Empowerment which is been enjoyed by youths across Kano, Jigawa and Bauchi States aligning with Tinubu's Renewed Hope Agenda.
2) Training for Young Farmers. HJRBDA under leadership of Rabiu Suleiman Bichi plans to train at least 5,000 young people in modern agricultural practices like irrigation, beekeeping, horticulture and green house farming. Bichi's vision is to create 5,000 young new millionaires every year across Kano, Jigawa and Bauchi.
3). Irrigation Expansion: MD Rabiu Suleiman Bichi aims to increase irrigation coverage from 54,000 hectres to 240,000 hectares, targeting a boost in paddy rice production from 216,000 tonnes to one million tonnes.
4). Seek boost for water use efficiency of 20% through integrated Water Resource Management and optimized irrigation systems.
5). Support for "Every Home a Garden" initiative. HJRBDA under the leadership of Rabiu Suleiman Bichi has expressed full support for First Lady Senator Oluremi Tinubu's transformative "Every Home a Garden" movement focussing on food security and environmental sustainability.
6) All year round farming by farmers in Kano, Jigawa and Bauchi States.
7). All round year Typha grass cutting and seeking for ways to use it a energy in our homes.
8). Canal de-silting
9) flood and erosion control measures.
The HJRBDA under the leadership of Rabiu Suleiman Bichi vow to repair all storage reservoirs , some that had even stopped functioning for more than a decade. Staff are now been motivated as they all want to give their own contributions for HJRBDA to be great again.
We hope Engr. Rabiu Suleiman Bichi will meet with stakeholders from Kano state with the proposal for Greater Kano Water Supply and seek for President Tinubu's approval to end water scarcity within Kano metropolitan.
Due to trust in leadership of Engr. Rabiu Suleiman Bichi of HJRBDA many are becoming farmers across the three states of Kano, Jigawa and Bauchi which will significantly increase rate of food production.
President Tinubu's renewed hope agenda on food security is achievable in Kano, Jigawa and Bauchi States under the leadership of Rabiu Suleiman Bichi as MD of HJRBDA.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
Bichi HJRBDA da kudirin Tinubu na samar da abinci
Bichi, HJRBDA da kudirin Tinubu na samar da abinci.
Daga Shehu Mustapha Chaji
Yau kusan watanni bakwai da Engr. Rabiu Suleiman Bichi ya kama aiki a matsayin Shugaban Hukumar Kogunan Hadejia da Jama'are. Sun kama aiki tare da Hon. Musa Iliyasu Kwankwaso a matsayin Daraktan Kudi sai Alhaji Tijjani Isa a matsayin Daraktan tsare tsare sai Engr. Baffa Datti Abdulkadir a matsayin Daraktan Injiya sai Hajiya Zainab Gamawa a matsayin Daraktan harkokin noma. Ana rantsar dasu suka kama aiki a take dan aiwatar da kudirorin Hukumar daya hada da kula da albarkatun ruwa dake doran kasa dana karkashin kasa a jihohin Kano da Jigawa da Bauchi.
Babban nasarar da suka fara samu shine na yin abinda ya dace dan dakile hambaliyar ruwa dake janyo asarar rayuka da albarkatun gona da dukiyoyi na miliyoyin naira kusan kowane shekara.
Bisa jagorancin Engr Rabiu Suleiman Bichi gwarzon da baya gajiya da aiki ko dare ko rana. Ko a kwananan Gwamna Bala Muhammad na Jihar Bauchi yace " munyi aiki tare da Rabiu lokacin da nake Ministan Abuja kuma yana cikin gwarazan Daraktoci a Hukumar FCDA a lokacin". Duk yayin da aka zo wa Bichi da rahoton akwai matsala a magudanan ruwa ko Kogunan dake karkashin Hukumar Hadejia Jama'are a take yake bada umarnin aje a gyara. Ana kuma fara gyaran zaije wajen duk da irin yanayin wahalar zuwa ire iren wadannan wuraren musamman da damina. Engr Rabiu Suleiman Bichi da kansa ya kan hau babur ko kwale kwale da shiga chabi da tabo dan ya tabbatar anyi aikin. Wannan sadaukarwan ne dalilin dakile hambaliyar ruwa a jihohin Kano da Jigawa da Bauchi a wannan shekarar. Kuma kasancewar kofar sa kullum a bude yasa ma'aikatar Hukumar duk yayin da suka hango matsala zasu kira shi kai tsaye dan sanar dashi. Shi kuma a take ya umarci injiniyoyi suka garzaya wajen dan gyara.
Kudirorin Shugaba Tinubu na samar da abinci yayiwa Engr Bichi tasiri sosai. Hakan yasa yana cikin aiki ba dare ba rana domin wannan kudiri na Shugaba Tinubu ya zama ya tabbata domin ragargazan yunwa da samar da dubbin arziki.
Shugaba Tinubu ya bada umarnin gyara da kara girman Dama Damai har Sha shida a Jihar Kano ciki har da Dam din Tiga da Dam din Challawa Gorge da Dam din Kafin Chiri. Gyaran wadannan Dama Damai zai taimakawa Manoma fiye da dubu talatin su da iyalan su. Sannan za'a sami sabbin karin heka dubu hamsin dan noman rani. Manoma kuma zasu rinka noma sau uku a shekara. Kuma wannan gyaran da kara girman Dama Damai zai samar da sabbin ayyukan yi har dubu dari uku.
Bichi da tawagar sa a kullum suna aiki tukuru tsakanin jihohin Kano da Jigawa da Bauchi domin tabbatar da Manoma suna samun isashen ruwa dan bunkasa noman damina dana rani. Kuma sun kaddamar da yaki kan Ciyawar Kachala dake taimakawa wajen jawo ambaliya da hana Manoma samun isashen ruwa dan kulawa da shukokin su.
Wasu daga cikin ayyukan cigaba da Hukumar Hadejia Jama'are ta samu karkashin jagorancin Engr Rabiu Suleiman:
1) Bunkasa noman zamani da jawo Al'umma musamman Matasa su shiga harkan noma dan tabbatar da nasarar Shugaba Tinubu na samar da abinci.
2) Tsari da shirin baiwa Matasa dubu biyar horo a fannonin noman zamani musamman a fannin noman rani da kiwon zuma da noman a dakunan zamani. Burin Engr. Bichi ana samar da matasa da zasu zama hamshakan attajirai dubu biyar a jihohin Kano da Jigawa da Bauchi kusan kowane shekara.
3). Bunkasa noman rani ta hanyar kara heka da ake noma a yanzu daga heka dubu hamsin da hudu zuwa heka dubu dari biyu da arbain. Hakan zai kara bunkasa noman shinkafa daga tan dubu dari biyu da sha shida zuwa tan miliyan daya.
4). Samar da hanyoyin da za'a sami karin ruwa da kashi ashirin dan bunkasa noman rani.
5) Engr Rabiu Suleiman Bichi ya kasance ya aminta da da'awar Matar Shugaban Kasa Sanata Oluremi Tinubu na noma a kowane gida. Wannan kudirin nata zai taimaka wajen samar da abinci.
6) Manoma su rika noma har sau uku ko fiye a shekara a jihohin Kano da Jigawa da Bauchi.
7) Yanke Ciyawar Kachala ko wane lokaci a shekara da saka masana su kirkiro hanyar da za'a rika amfani da Ciyawar a matsayin makamashi a gidaje.
8) Kulawa da gyaran mugudanan Ruwa.
9) Daukan mataikai dan dakile hambaliyar ruwa da zaizayan kasa.
Hukumar Hadejia Jama'are karkashin jagorancin Engr Rabiu Suleiman Bichi sun dau alwashin gyara wuraren na musamman da aka tanade su dan tara ruwa domin noman rani. Wasu wuraren tara ruwa sunyi shekaru masu yawa a lalace ko ba'a amfani dasu. Ma'aikatar Hukumar Hadejia Jama'are suma suna cikin annashuwa domin sun sami Shugaba da zai farfado da inda suka kwashe shekaru suna aiki .
Muna amfani da wannan damar dan kira ga Engr. Rabiu Suleiman Bichi ya nemi mika rokon Kanawa ga Shugaba Tinubu ya sahale a samarwa Kano gidan ruwa na zamani kamar wanda akeyi a yanzu a Dutsen Jihar Jigawa da Abuja dan kawo karshen matsalar rashin ruwan amfanin yau da kullum a gidaje.
Saboda amincewa da girma da kima da Al'umma ke gani na Engr. Rabiu Suleiman Bichi mutane da dama sun zama Manoma a jihohin Kano da Jigawa da Bauchi wanda hakan zai bunkasa harkan noma.
Kudirin Shugaba Tinubu na samar da abinci zai zama gaske bisa jagorancin Engr Rabiu Suleiman Bichi a jihohin Kano da Jigawa da Bauchi.
Amb. Shehu Mustapha Chaji
Who invented the slogan Gawuna is Coming?
Meet Shehu Mustapha Chaji the inventor of one of the most popular political slogans in Kano "GAWUNA IS COMING"
- Mustapha Kangiwa
Thursday, 20 March 2014
Majalisar Siyasa ta intanet ta karrama ’ya’yanta
Bashir Yahuza Malumfashi,
a Kaduna
A ranar Asabar ta makon jiya ce majalisar nan da ake kira da suna Dandalin Siyasa, wacce ke tattauna al’amuran siyasa a intanet ta gudanar da taronta na shekara-shekara, inda ta karrama hudu daga cikin membobinta.
Taron, wanda ya gudana a zauren taro na Gamji Gate da ke Kaduna, ya faro ne da gabatar da membobin dandalin, wadanda suka samu halartar taron, inda daga bisani, Shugaban Dandalin na Jihar Kaduna, Alhaji Yakubu Rigasa ya gabatar da jawabin maraba.
A jawabinsa, mai gudanar da dandalin, wanda kuma shi ne ya kirkiro shi, Malam Shehu Mustafa Chaji, ya fadi cewa ya kirkiro dandalin ne a ranar 19 ga March na shekarar 2008, domin fadakarwa gami da wayar da kan al’umma game da al’amuran siyasa a kasar nan.
Sauran wadanda suka gabatar da jawabi a wurin, sun hada da Shugaban Kwamitin Gudanarwa na dandalin, Alhaji Hashimu Ubale Yusuf da Malam Umaru Sa’idu Tudun Wada da kuma Malam Yakubu Jos. Dukkansu dai sun nuna bukatar samun canji a zamantakewar al’ummar Najeriya, inda za a rika gudanar da al’amuran mulki da zamantakewa cikin dacewa, mutunta juna, da niyyar kawo ci gaba a Najeriya.
Wadanda aka karrama a wurin taron sun hada da Alhaji Umaru Dembo, da John danfulani da Hajiya Binta Zakari da kuma Hajiya A’isha Zakari.
Da yake nuna bukatarsa ta daukar dawainiyar taron dandalin na badi a Sakkwato, dan jarida mai zaman kansa, Alhaji Yusuf Abubakar Dingyadi, ya tabbatar wa membobin dandalin cewa, za su ga abin mamaki a taron na Sakkwato, inda ya sha alwashin halartar gwamnoni biyu a taron. Haka kuma ya jaddada cewa membobin dandalin na Jihar Sakkwato, za su yi wa mahalarta taron gagarumar tarba, tare da zagayawa da su wuraren tarihi a Jihar Sakkwato, domin buda ido. An dai tashi taron lafiya.
http://www.aminiya.com/kano/AMINIYA/051110%20Aminiya/page%2027.pdf
Wednesday, 12 February 2014
Dandalin Siyasa : UPDATE
Its been long that the Management Committee of dandalinsiyasa@yahoogroups.com has its meeting due to political activities of 2011 elections in the country. All the same, on behalf of the Management I wish to congratulate our members that in one way or the other participated in the 2011 elections either as observers or in the wining or loosing side as they all contributed their quota to the growth of democratic governance in our country.
I will also use this opportunity to welcome new members on board , and I believe many have enjoyed their stay which is manifested by rate of participation of members in discussions , and the zeal many have showed in advising ways to make dandalin siyasa more greater to make positive contributions to development of our country.
Dandalin Siyasa forum is open to all Nigerians in respective of political , social, economic and religious affiliations of members, we are all partners in the business of strengthening our democratic norms and providing suggestions for our country’s development in all aspects.
The forum started as initiative of a single individual which is the first of its kind in Northern part of Nigeria and has today been able to provide us with a platform of a unique innovation in discussion forums in Nigeria. We have been able to achieve a lot in the last three years of Dandalin Siyasa existence. The forum had it first year anniversary in Kano (2009), Second anniversary in Kaduna (2010) and hopefully its third year anniversary to hold in Sokoto later in the year.
It has become a norm that during every anniversary event , some of our members are honoured with awards for their outstanding performance in the forum , so far six of our members received the awards in the past two years.
We are also able to register an NGO (DANDALI FOUNDATION) with CAC to enable us perform our functions in the larger society according to the laws of the land. Plans are in top gear to launch DANDALI FOUNDATION as soon as possible.
I will suggest to the house (forum) on the need for us to have an extra –ordinary meeting or get-together so that old and new members can come together face to face to strengthen friendship and exchange ideas as we do daily in the forum.
Once again , we welcome all new members to our great forum and hope they will contribute positively in whatever way for the growth of dandalin-siyasa@yahoogroups.com and Dandali Foundation.
Thank you all.
Pharm Hashim Ubale Yusufu,
Chairman, Management Committee,
Dandalin Siyasa Social Get Together
Dandalin Siyasa Online Discussion Forum held a Social Get Together at Tiga Dam on 25th June 2011. According to Chairman of the forum Pharm Hashim Ubale Yusufu, the get together is for new and old members of the forum to socialize, interract and to falicitate with members that are are appointed into political offices and those that won elections. Among prominent members that the forum rejoice with are Alhaji Ibrahim Wakkala elected as Deputy Governor of Zamfara state and Alhaji Umar Said Tudun Wada appointed as Director of Press to Kano State Governor.
Dandalin Siyasa Online forum was founded by Shehu Mustapha Chaji on March 19, 2009. The forum held it first ever anniversary in Kano and the second annioversary in Kaduna State. Hopefully before the end of the year the third anniversary event will take place in Sokoto state.
Members of the forum allover the country and abroad attended the event.
THE RISE OF DANDALIN SIYASA ONLINE FORUM (1)
Dandalin siyasa is an online discussion forum that was established and moderated by my close friend, Mustapha Shehu Chaji. Chaji was our former secretary general of Bayero University Kano, Students union government to match theory with practical as he read Bsc in political science. Chaji is a committed writer, activist and young revolutionaries. Dandalin siyasa is a forum for gavel-to-gavel discussions on political developments in Nigeria, Africa’s largest democracy.
Recently some of the active members of the dandali were opportune to accomplish success in their areas, hence the need to write and congratulate them and to graciously give kudos to the dandali and its members. The corner stone of our online forum is the mutual respect for people’s views, though freedom of expression is inherent in our dandali, views and opposition views expressed in the forum are the rights of individual contributors. The active members of dandali are to many to mention, but a few, like my humble self, then the moderator or simply ‘madugun dandali’’, shehu chaji, who got a job recently after he completed his masters degree program in Developmental studies at his Alma Mata. Congratulations to the General John Danfulani, for successfully becoming a Phd holder. Danfulani was the former president students union, A.B.U. Zaria, a prolific scholar and analyst. Ghali Rogo is another active member worthy of mention. He would be going to England to pursue a course on security detectives’ equipment course at Stafford University London.
The newly elected governor of Kano state, Rabi’u Kwankwaso made some appointments recently. Luckily for our dandali, about three of our active members were among. Dr. Inusa Dangwani is one of us, and he was the new chief of staff to Kano government house. Then the director press in person of Mallam Umar Said Tudunwada, popularly known as UST. He was the former General Manager Freedom radio Kano and deputy director press to Kwankwaso’s first tenure. Therefore his appointment did not come to many of us as a surprise; his track record is exceptional and highly impressive. I am wishing them a very meritorious tenure of service to their beloved state. I am very proud of dandalin siyasa online forum, and that is why I don’t mind if my views were not published in our dailies in as much as it was posted in dandali. Aliyu Tilde, Admiral Tsakuwa, Rigasa, Alhazai, Muazu Magaji, ……your views are respected by all and sundry. Long live Dandali and its members.
Ahmed Rasheed Makarfi.
Published in Muryar Talaka on 12/11/2011
Origin Of Dandalin Siyasa Online Forum
Dandalin Siyasa was created on March 19, 2008 by Shehu Mustapha Chaji, with the aim of providing a forum that mostly Nigerians from Northern part of the country can discuss and debate on issues relating to politics. And to also provide them with a forum that they can express their views and opiniions in matters relating to promotion of democracy in Nigeria, Africa and the world over. Dandalin Siyasa online discussion forum is established to be a forum for gavel-to-gavel discussion of political development in Nigeria, Africa’s largest democracy.
Culled from : Dandalin Siyasa (An online discussion forum) in promotion of democracy and good governance in Nigeriafrom 2008 to 2010
Monday, 16 December 2013
Rahoto: Yadda Taron Dandalin Siyasa Ya Gudana A Zamfara
Al’ummar yankin Arewacin tarayyar Nijeriyar yau sun baje kolin hajar ra’ayoyinsu kan mabanbantan matsaloli, kalubale da kwan-gaba-kwan baya da ke addabar yankin wanda kai tsaye za a kwatanta da ukubobin mulki irin na gashin ragon layya da talakawa da al’ummar kasa ke fuskanta karkashin mulkin jam’iyyar PDP.
Wannan ya biyo baya ne a babban taron Dandalin Siyasa na kasa karo na biyar da aka gudanar a Gusau birnin jihar Zamfara a makon da ya gabata a karkashin daukar nauyin Gwamnatin Abdul-aziz Yari Abubakar.
A karshen taron bayan musayar ra’ayi, tattaunawa da gabatar da mukalu Dandalin Siyasa ya fitar da takardar bayan taro wadda ta yi bayani dalla-dalla kan matsayar da manbobin Dandalin suka cimma bakidaya.
Taron tattunawa kan makomar kasa da Gwamnatin Tarayya ta kudiri aniyar gabatarwa ba zai samar da wata mafita ko wani gyara ga matsalolin da Nijeriya da ‘yan Nijeriya ke fuskanta ba. Dandalin ya ce taron ba ya da kowane irin alfanun da zai magance dimbin matsalolin da kasa ke fuskanta don haka suka yi kiran da a soke taron bakidaya.
Bugu da kari Dandalin ya kuma yi magana kan manyan matsaloli da kalubalen da ke addabar yankin Arewa da suka had da; fatara da koma baya a fannin ilimi da tabarbarewar sha’anin tsaro da rashin cikakkiyar dama a lamurran siyasa.
Haka ma wasu abubuwan da Dandalin ya cimma matsaya a kansu su ne; babu sadaukar da kai a siyasar Nijeriya, haka ma siyasar tana cikin mawuyacin halin da ke bukatar a sake daidaita lamurra. A kan wannan bayanin ya nuna bukatar da ke akwai ta zaben shugabanni nagari wadanda za su tafiyar da mulkin gaskiya a tafarkin gaskiya.
Dakta Usman Muhammad, Malami a jami’ar Abuja shine ya karanta takardar bayan taron wadda a ciki kuma ta yi kira ga majalisar tarayy da ta yi fatali da batun dokar hukuntan wadanda ke suka da caccaka a dandalin sadarwa na zamani. A kan wannan bayanin ya yi kira ga masu shata dokoki daga yankin Arewa da kada su aminta a tabbatar da dokar.
Baya ga wannan Dandalin ya bayyana cewar babu wani kwakkwaran amintaccen dan siyasa daya da ya samu karbuwa, goyon baya da amincewar jimlatan din al’ummar Arewa, wanda akan wannan bayanin ya nuna bisa ga bayyanar Dandalin Siyasa akwai kyakkyawan tsammanin Arewa da ‘yan Arewa za su samu ingantaccen dan takarar da zai samu karbuwa a yankin bakidaya.
A jawabin da ya gabatar a matsayinsa na mai masaukin baki, Gwamna Yari ya bayyana cewar a bisa ga gazawar Gwamnatin tarayya wajen magance satar man fetur, da rabon tattalin arzikin kasa da ake yi yadda aka ga dama don haka taron tattaunawa na kasa da za a gudanar ba zai haifar da da mai ido ba ga siyasar Nijeriya. Gwamnan ya bayyana hakan ne a ta bakin mataimakisa Ibrahim Wakkala.
A nasa jawabin Gwamna Kwankwaso na jihar Kano shi kansa ya yi kakkausan kira ga al’ummar Arewa da su kauracewa Babban Taron na Kasa yana mai cewa “Ko kadan taron ba ya da wani amfani a garemu don haka muke kira da a kaurace masa.
Baya ga wannan jagoran na Kwankwasiyya wanda Sakataren Gwamnatin jihar Kano, Rabi’u Sulaiman Bichi ya wakilta ya yabawa hobbasar kwazon Dandalin Siyasa na fadakar da shugabanni da jagororin siyasar yau kan halin ha’ula’in da al’ummar kasa suke ciki.
Shugaban Dandalin Siyasa Hashimu Ubale Yusuf bai yi kasa a guiwa ba wajen bayyana yadda Dandalin ya kafu a 2008 da ‘yan manbobi kalilan, amma a yau bisa ga gamsuwa da abubuwan da ake tattaunawa an wayi gari akwai dubban manbobin Dandali na yahoogroups da nashafin Facebook.
A taron an kuma aminta da karin wasu Manbobin Kwamitin Amintattu na Dandali ba ya ga wadanda ake da su. Wadanda aka tabbatar sune: Mataimakin Gwamnan Zamfara, Ibrahim Wakkala da Sakataren Gwamnatin jihar Kano, Rabi’u Bichi, da biyu daga cikin masu kula da Dandalin, Urwatu Bashir-Saleh da Uba Dan Zainab da Ahmad Sajo, daraktan yada labarai ga Gwamna Murtala Nyako na jihar Adamawa.
Tun da fari gabanin ranar babban taron sai da aka fara kai ziyara a ranar jumu’a a gidan Kurkuku da gidan Marayu ta yadda Dandalin ya bayar da tallafin tufafi da kayan amfanin yau da kullum ga wadanda abin ya shafa domin tausaya masu ga halin da suke ciki tare karfafa masu guiwar samun kyakkyawar makoma a gaba. Kazalika domin neman albarkar masu albarka, haka ma an kai gaisuwar girma a gidan Mai Martaba Sarkin Katsinan Gusau.
Baya ga wannan kuma a daren ranar babban taron, Gwamna Yari ya jagoranci cin liyafar musamman a fadar Gwamnatinsa a inda aka ci a ka kuma sha abincin alfarma a gidan alfarma a bisa ga bakuntar bakin mai alfarma.
Baya ga wannan haka ma a ranar lahadi Kwamishinan yada labarai na jihar Zamfara Ibrahim Muhammad Birnin-Magaji ya jagoranci shugabannin Dandalin a ziyarar gani da idanu kan muhimman ayyukan raya kasa da ci gaban al’umma da Gwamnatin Shehi ta gudanar a Zamfara daga 2011 da ta fara jan zaren mulk zuwa yau.
Wakilinmu ya ba mu labarin Dandalin Siyasa wani fitaccen Dandali ne da a farko aka asasa a yahoogroups a duniyar gizo inda jama’a da dama ke baje kolin hajar ra’ayoyinsu kan mabanbantan al’amurran da suka jibanci siyasa, zamantakewa da tattalin arziki, da sauran batutuwa da dama da suka shafi cigaban kasa da matsalolinta da ma hanyoyin magance su.
Daga baya ne aka fadada shi ta hanyar buda shafin Facebook na Dandalin Siyasa. A haka ya zuwa lokacin hada wannan rahoton akwai manbobin Dandalin Siyasa na yahoogroups 1, 964 da kuma wasu manbobi 6, 733 da ke a shafin Facebook wadanda duka sun fito ne daga ko wane lungu da sakon Nijeriya, haka ma akwai manbobin da ke a sauran sassan kasashen duniya.
Bugu da kari Dandali ya hada jama’a da dama daga jam’iyyun siyasa daban-daban, wadanda duka ke musayar ra’ayi tare da muhawarori masu ma’ana ba tare da amfani da zafafan kalamai kan wani ko wasu ba, kamar yadda dokar Dandali ta shata, a daya gefen tare da bin dokar kasa ta ‘yancin fadin albarkacin baki.
A cikin Dandalin akwai zaratan shugabannin siyasa, ‘yan siyar akida, ‘yan siyasar zaure da ‘yan siyasar da ke iya azata ta zauna, baya ga manya, matsakaita, da kananan ma’aikatan Gwamnati, da ‘yan kasuwa, da masu mulki da masu iko da ‘yan Rabbana ka wadata mu, da dalibai da Malamansu da sauran mabanbanta al’umma maza da mata.
Fassarar Sharafaddeen Sidi Umar da Hussaini Ibrahim, Gusau.
Culled from Leadership Hausa
Bakuncin Gizago a Jihar Zamfara
Rabona da shiga cikin birnin Gusau na Jihar Zamfara tun mulkin Yariman Bakura na farko, kodayake na sha zuwa, amma dai shigar shantun kadangare nake mata, domin kuwa nakan wuce in je Sakkwato, ba tare da na shiga kwaryar garin ba.
A wannan karon, na niki gari a ranar Juma’ar da ta gabata, na tunkari birnin. Babban makasudin zuwa Gusau kuwa shi ne, domin halartar taron ‘Dandalin Siyasa A Intanet’ karo na biyar, wanda Gwamnatin Jihar Zamfara ta dauki bakuncinsa.
A matsayina na wanda ya dade bai rakade birnin Gusau ba, sai na samu kaina a matsayin bako, wanda haka ya sanya al’amura da yawa suka zame mani abin al’ajabi. Na farko dai, na samu garin ya canza matuka daga yadda na san shi a baya. Na ga yadda aka shimfide shi da manyan tituna masu gida biyu da magudanun ruwa a kowane bangare. Haka kuma, na ga yadda sababbi kuma manyan gine-gine suka cika birnin, kamar kuma yadda na ga an dandashe mahada titunan da fitulun ba da hannu.
Game da hanyoyin nan kuwa, masu ababen hawa, musamman ma ’yan baburan Acaba, har ma da wasu masu motocin tasi, na ga yadda suke karya dokokin hanya kai tsaye. Na ga yadda suke yin tukin ganganci da wauta. Akwai lokacin da na zo shataletalen kusa da Gidan Gwamnati, fitilun bayar da hannu sun ba hanyarmu izinin tafiya amma sai ga shi ’yan Acaba da wasu kalilan din motoci sun shiga titi daga hannun da ke daura da namu (wanda kamata ya yi su tsaya). Bisa ga haka, saura kadan in kade wani mai babur amma Allah Ya kiyaye, na dauke kan motata da sauri. Da baicin taimako da agajin Allah, da yanzu labari ya cika gari, cewa Gizago ya kade dan Acaba, (Allah Ya kiyaye)!
Wani abu kuma da ya daukar mani hankali game da Jihar Zamfara shi ne, yadda na rika jin mutane suna yaba wa gwamnatinsu mai ci a yanzu, a karkashin Gwamna Alhaji Abdul’aziz Yari Abubakar, musamman suna cewa yana yi masu ayyukan raya kasa. Da nake magana game da titunan da na ga sun kayata birnin, shi ne wani ma’aikacin otel din da na sauka ya shaida mani cewa ai duk aikin gwamnan ne mai ci yanzu.
Al’amari na gaba da ya kara daukar mani hankali shi ne, abin da na tsinkaya a daren Lahadi, lokacin da aka gudanar da liyafar cin abincin dare tare da Gwamna Abdul’aziz Yari. An gudanar da liyafar ce a Gidan Gwamnatin Jihar Zamfara. Bayan an kammala cin abinci da abin sha, sai aka gayyaci gwamnan domin ya gabatar da jawabinsa. Jawabin nan nasa ne ya zama abu na gaba da ya doki zuciyata, ya daukar mani hankali matuka.
Gwamnan ya bayyana yadda yake tafiyar da al’amuransa, sannan ya yi bayani dalla-dalla game da hakkin da ke kansa, kamar kuma yadda ya tunatar da al’umma cewa su ma suna da hakki. Ya ta’allaka yadda ake samun matsaloli da yawa daga shugabanni a Najeriya da rashin sanin makamar aikin da ke kansu. Ya ce a wannan zamani da muke ciki, mafi yawan masu rike da madafun iko, suna samun kansu ne kawai a mulki, ba tare da sun shirya masa ba.
Game da haka, ya shawarci al’umma da cewa, duk wani abu da za su aikata, to su samu iliminsa tukunna. Mai mulki, ya yi kokarin sanin makamar aikin da ke gabansa.
Wani kalamin da gwamnan ya yi, wanda kuma ya dauki hankalina, shi ne inda ya ce dole ne mai mulki ya yi taka-tsan-tsan da mabiyansa, wadanda a mafi yawan lokaci sukan wuce makadi da rawa wajen zuga shugaba, su nuna masa cewa shi ne shugaban kowa kuma ya fi kowa. Gwamnan ya ce, a lokacin da shugaba ya biye masu, ya dauki wannan zuga da ingiza-mai-kantu-ruwa, to zai kasance mai girman kai. Idan ya yi haka, to barna za ta biyo baya.
Abu na gaba da ya daukar mani hankali a Jihar Zamfara, shi ne ganawarmu da Kwamishinan Watsa Labarai na Jihar Zamfara, zakakurin mutum mai himma, Alhaji Ibrahim Muhammad (dan Madamin Birnin Magaji). A matsayinsa na daya daga cikin jami’an gwamnati da suka kasance masu masaukin baki a taron nan, bai nuna gazawa ba ko kadan. Duk inda ake wata hidima a taron nan sai ka gan shi tsamo-tsamo, ana tafiyar da al’amura da shi.
Saboda azamarsa, shi ya jagoranci membobin dandali da suka zo taron nan daga sassan kasar nan zuwa ziyarar gani da ido zuwa wasu muhimman ma’aikatu, domin shaida ingantattun ayyukan raya kasa da gwamnatinsu ta gudanar.
Kwamishinan da kansa ya jagorance mu zuwa Gidan Rediyon Jihar Zamfara, wanda ake kira da sunan Gidan Injiniya Mamman Maru. Mun ga sababbin na’urori na zamani, wadanda aka shaida mana cewa su ne ake yayi a duk fadin duniya. A takaice, ya shaida mana cewa, gwamnatin Abdul’aziz Yari ce ta kashe kudi har Naira biliyan daya, wajen kammala ginin gidan rediyon da kuma inganta shi da wadannan na’urori na zamani.
Ziyayar tamu ta dauke mu har zuwa Asibitin kwararru na Yariman Bakura, wanda shi ma aka inganta shi da na’urori na musamman, wadanda suka hada da na’urar gwajin yanayin sassan jiki, wadda da ita ake gwajin gano ciwon koda, ciwon suga da sauransu. Mun ga na’urar gwajin haihuwa ta zamani, mai aiki da hasken lantarki, wacce idan aka haska za a iya tantance yanayin ciki da sauran lalurorinsa. Mun ga na’urarori daban-daban, wadanda ya ce irinsu ne ake samu a manyan asibitocin zamani na kasashen duniya.
Kamar yadda ya ce, duk wani awo da ake gudanarwa a asibitin, Naira dari biyar suke amsa, domin saukaka wa talakawa. Ya ce gwamnatin tasu, ta kashe sama da Naira biliyan biyu wajen kammala ginin asibitin da kuma inganta shi da na’urori.
Daga nan ne kuma muka rankaya zuwa gadar boko, wadda kamar yadda Kwamishinan Watsa Labarai ya ce ake ginawa a halin yanzu. Wannan gada, hade da hanya mai nisan kilomita 75, za ta hada kananan hukumomin Talatar Mafara da Bakura da Maradun da Zurmi. Ya ce an bayar da kwangilar gina ta a kan Naira biliyan 7.1 kuma za a kammala ta cikin shekara uku, saboda muhimmancinta ga al’umma, musamman wajen bunkasa kasuwanci da noma da kiwo.
Mun yi wa Kwamishina dan Madamin Birnin Magaji Tambayar cewa, ta yaya ake samun dinbin kudin da ake aiwatar da wadannan muhimman ayyuka? Shi ne ya amsa da cewa: “Gwamnanmu ya dakile duk wasu hanyoyi na almubazzaranci da dukiyar al’umma, yana ririta dan abin da ake samu daga Gwamnatin Tarayya.”
Babu shakka na ji dadin bakunci na a Jihar Zamfara, musamman ma yadda na gana da Gizagawan Jihar Zamfara da na Jihar Sakkwato, su Yusuf Zamfara da su Kassim Lema da su M. A. Faruk da Nata’ala Babi da su Jamila Abubakar da Hussaina Abdullahi. Haka kuma, na hadu da zaratan Gizagawan Jihar Kaduna, irinsu Muntaka Abdul Hadi Dabo da Idris Barden Kubau da sauransu. Babu abin da zan ce, sai Allah Ya bar zumunci!
Culled from Aminiya
http://aminiya.com.ng/index.php/gizago/4053-bakuncin-gizago-a-jihar-zamfara
Bazazzagi da Larabci
Bazazzagi da Larabci
Parent Category: Mu Sha Dariya
Category: Mu Sha Dariya
Published on Friday, 18 October 2013 00:00
Written by Aminiya
Hits: 3856
Wani Bazazzagi ne suka hada kudi da Balarabe suka sayi jakai guda biyu suna kiwo. Kuma ya kasance Bazazzagi ke yin kiwon wadannan jakuna guda 2. Kwatsam wata rana sai aka yi ruwa ya cika gidan Bazazzagin nan, har jakunan suka mutu. Ya je ya samu Balarabe, yana so ya yi masa Bayanin cewa ruwa ya cika masa gida har jakunan sun mutu. Suna haduwa sai ya ce masa: “Wa himaruka wa himariy, al ma’u bulbula fiy baitiy, mautu jami’an.”
Daga Shehu Mustapha Chaji
Culled from Aminiya
http://aminiya.com.ng/index.php/mu-sha-dariya/3385-bazazzagi-da-larabci
Jifar Shedan
Jifar Shedan
Category: Mu Sha Dariya
Category: Mu Sha Dariya
Published on Friday, 25 October 2013 00:00
Written by Aminiya
Hits: 3508
A wajan jifar shedan ne wani Bazzazagi da karambani sai ya ce shi a sama zai yi tasa jifar. Ga shi kato ne kuma baki kirin da shi, ga muni. Ya hau sama ya fara jifa ke nan sai jikkar kudinsa ta tsinke ta sullubo kasa. Gogan naku yana ganin haka, sai ya biyo abarsa suka yo kasa, yana kokarin sai ya cafki jikkarsa. Yana fadowa kasa, su kuwa alhazai sai suka ga kato a gabansu sai suka yi zaton shedan ne ya ji jifa ya bayyana a fili. Kawai sai suka ci gaba da antaya masa jifa, wasu ma har da takalmi; suna cewa: “Alugungumi, yau sai mun ga bayanka.” Shi kuwa sai ihu yake, yana cewa: “Ana insanun fi Zariya, Najeriya” (Ma’ana: Ni mutum ne dan Zariya, Najeriya). Da kyar wani Bakano ya cece shi!
Daga Shehu Mustapha Chaji, Kano
Culled from Aminiya
http://aminiya.com.ng/index.php/mu-sha-dariya/3456-jifar-shedan
Subscribe to:
Comments (Atom)
